< Halelu 14 >
1 I IHO la ka aia iloko o kona naau, Aohe Akua. Ua pau lakou i ka hewa; Ua hana lakou i na hana ino; Aohe mea nana e hana maikai.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Wawaye sukan ce a ransu, “Ba Allah.” Sun lalace, ayyukansu kuwa mugaye ne; babu wani da yake yi abu mai kyau.
2 Ua nana mai la o Iehova mai ka lani mai i na keiki a kanaka, I ike mai i kekahi mea naauao paha i imi i ke Akua.
Ubangiji ya duba daga sama a kan’yan adam don yă ga ko akwai wani da ya gane, wani wanda yake neman Allah.
3 Ua pau lakou i ke kapae. Ua pau pu lakou i ka paumaele; Aohe mea nana i hana pono, aole akahi.
Duka sun kauce, duka gaba ɗaya sun zama lalatattu; babu ɗaya wanda yake yin abu mai kyau, ba ko ɗaya.
4 Aole anei i ike iki ka poe hana hewa a pau? Ka poe i pau ai ko'u poe kanaka i ka aiia, E like me ko lakou ai ana i ka berena, Aole nae i kahea i ka inoa o Iehova.
Masu aikata mugunta za su taɓa koyo. Suna cin mutane yadda mutane ke cin gurasa kuma waɗanda ba sa kira bisa Ubangiji?
5 Makau iho la lakou me ka weliweli; No ka mea, ina no ke Akua mawaena o ka hanauna pono.
Ga su, tsoro ya sha kansu, gama Allah yana cikin ƙungiyar adalai.
6 Ua hoohilahila oukou i ka manao o ka mea ilihune; No ka mea, o Iehova kona puuhonua.
Ku masu mugunta kuna sa ƙoƙarin matalauta yă zama banza, amma Ubangiji ne mafakansu.
7 Nawai ke ola e haawi mai no ka Iseraela mailoko mai o Ziona? Aia hoihoi mai o Iehova i ke pio ana o kona poe kanaka, E hauoli no o Iakoba, e olioli no hoi o Iseraela.
Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Ubangiji zai maido da sa’ar mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!