< Halelu 127 >

1 I NA aole o Iehova e kukulu i ka hale, Hooikaika make hewa ka poe nana e kukulu: Ina aole o Iehova e malama i ke kulanakauhale, Make hewa ka makaala ana o ka poe malama.
Waƙar haurawa. Ta Solomon. In ba Ubangiji ne ya gina gida ba, masu gininta suna wahala a banza ne. In ba Ubangiji ne yake tsaron birni ba, masu tsaro suna yin tsaro a banza.
2 He mea wale ia oukou ke ala i kakahiaka nui Mahope o ka hoomaha ana, E ai i ka ai o ka hookaumahaia; No ka mea, pela oia e hoomoe ai i kona poe aloha.
Banza ne ka farka da wuri ka koma da latti, kana fama don abincin da za ka ci, gama yakan ba da barci ga waɗanda yake ƙauna.
3 Aia hoi! o na keiki, he hooilina lakou no Iehova mai; A o ka hua o ka opu, he uku no ia.
’Ya’ya maza gādo ne daga Ubangiji, yara lada ne daga gare shi.
4 E like me na pua ma ka lima o ke kanaka ikaika, Pela no na keiki a ka poe opiopio.
Kamar kibiyoyi a hannun jarumi haka’ya’ya mazan da aka haifa wa mutum a ƙuruciya.
5 Pomaikai ke kanaka ke piha kana aapua ia lakou; Aole lakou e hilahila, No ka mea, e olelo no lakou i na enemi ma ka puka pa.
Mai albarka ne mutumin da korinsa sun cika da su. Ba za a kunyata su ba sa’ad da suke ƙarawa da abokan gābansu a ɗakin shari’a.

< Halelu 127 >