< Halelu 126 >
1 I A Iehova i hoihoi mai ai i ka pio ana o Ziona, Like no kakou me ka poe moe uhane.
Waƙar haurawa. Sa’ad da Ubangiji ya dawo da kamammu zuwa Sihiyona, mun kasance kamar mutanen da suka yi mafarki.
2 Alaila, piha no ko kakou waha i ka akaaka, A me ko kakou alelo i ka hauoli; Alaila, olelo no lakou iwaena o ko na aina e, Nani na mea a Iehova i hana mai ai no lakou la.
Bakunanmu sun cika da dariya, harsunanmu da waƙoƙin farin ciki. Sai ana faɗi a cikin al’ummai, “Ubangiji ya aikata manyan abubuwa dominsu.”
3 Ua nani no na mea a Iehova i hana mai ai no kakou; A ua lealea kakou malaila.
Ubangiji ya aikata manyan abubuwa dominmu, mun kuwa cika da farin ciki.
4 E Iehova, e hoihoi oe i ko makou pio ana, E like me na kahawai, ma ke kukuluhema.
Ka maido da wadatarmu, ya Ubangiji kamar rafuffuka a Negeb.
5 O ka poe lulu me na waimaka, E hoiliili lakou me ka hauoli.
Waɗanda suka yi shuka da hawaye za su yi girbi da waƙoƙin farin ciki.
6 He oiaio, o ka mea hele, a uwe, I kona lawe ana i ka hua e lulu ai, He oiaio no, e hoi mai oia me ka hauoli, E amo pu ana i kona mau pua.
Shi da ya fita yana kuka, riƙe da iri don shuki, zai dawo da waƙoƙin farin ciki, ɗauke da dammuna.