< Halelu 12 >

1 E KOKUA mai, e Iehova; no ka mea, ua oki ke kanaka lokomaikai; Ua pau hoi ka poe hoopono iwaena o na keiki a kanaka.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi. Bisa ga sheminit. Zabura ta Dawuda. Ka taimaka, Ubangiji, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma; masu aminci sun ɓace daga cikin mutane.
2 Ke kamailio nei kekahi i kekahi i ka mea lapuwale, Me na lehelehe malimali a me ka naau lua e olelo nei lakou.
Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya; zaƙin bakinsu maganar ƙarya ce suna cike da ruɗu a zukatansu.
3 E oki ana no o Iehova i na lehelehe malimali a pau, A me ke alelo e haanui ana i na mea nui;
Bari Ubangiji yă yanke dukan zaƙin bakinsu da kuma kowane harshe mai fariya,
4 Ka i olelo iho, Me ko kakou alelo e lanakila ai kakou; No kakou no ko kakou mau lehelehe: Owai la ka Haku maluna o kakou?
masu cewa, “Da harsunanmu za mu yi nasara; leɓunanmu za su kāre mu, wane ne maigidanmu?”
5 No ka luhihewa ana o ka poe ilihune, No ka auwe ana o ka poe kaniuhu, E ku ai au iluna ano, wahi a Iehova, E hoonoho au ia ia i kahi ola, ke puhiia mai ia.
“Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata, zan tashi yanzu,” in ji Ubangiji. “Zan kāre su daga masu yin musu sharri.”
6 O na olelo a Iehova, he mau olelo maemae no ia, Me he kala la i hoaoia i ka umulepo, ehiku ka hoomaemae ana.
Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure, kamar azurfan da aka tace cikin matoyan yumɓu, aka tsabtacce sau bakwai.
7 Nau no lakou e malama mai, e Iehova, Nau no lakou e hoola, mai keia hanauna aku a i ka manawa pau ole.
Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya ka tsare mu daga irin mutanen nan har abada.
8 E hele ana no ka poe hewa i kela aoao a i keia aoao, I ka manawa i hookiekieia'i na kanaka ino loa.
Mugaye suna yawo a sake sa’ad da ake girmama abin da ba shi da kyau a cikin mutane.

< Halelu 12 >