< Halelu 114 >
1 KA hale o Iakoha hoi, mai waena aku o na kanaka olelo e;
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 O Iuda no kona keenakapu, A o Iseraela kona aupuni.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 Ike mai la ke kai, a holo aku la; A huli hope o Ioredane.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Lelele ae la na mauna e like me na hipakane, A me na puu hoi e like me na keikihipa.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 Heaha kau, e ke kai, i holo aku ai oe? E Ioredane hoi, i hoohuliia'i oe ihope?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 E na mauna, i lelele ai oukou e like me na hipakane? A me na puu hoi e like me na keikihipa?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 E naueue oe, e ka honua, imua o ka Haku, Imua hoi o ke Akua o Iakoha.
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 Ka mea i hoolilo i ka pohaku, i wai lana, A me ka pohaku paea, i punawai.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.