< Halelu 109 >
1 E KE Akua a'u i halelu ai, mai hookuli mai oe;
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Ya Allah, wanda nake yabo, kada ka yi shiru,
2 No ka mea, o ka waha o ka mea hewa, A me ka waha wahahee, ua hamama mai laua e ku e ia'u; Ua olelo ku e mai lakou ia'u, me ke elelo wahahee.
gama mugaye da masu ruɗu sun buɗe bakunansu a kaina; sun yi magana a kaina da harsunan ƙarya.
3 Hoopuni mai lakou ia'u i na olelo huhu; A hakaka mai lakou ia'u me ka hala ole o'u.
Da kalmomin ƙiyayya sun kewaye ni; sun tasar mini ba dalili.
4 No ko'u aloha enemi mai lakou ia'u; E pule aku no nae au.
A maimakon ƙauna sun sāka mini da zargi, amma ni mutum ne mai addu’a.
5 Hookau mai lakou i ka hewa maluna o'u no ka maikai, A me ka inaina no ko'u aloha.
Sun sāka mini alheri da mugunta, ƙauna kuma da ƙiyayya.
6 E hoonoho oe i ka mea hewa maluna ona; A e hooku mai ia Satana ma kona lima akau.
Ka naɗa mugun mutum yă yi hamayya da shi; bari mai zargi yă tsaya a hannun damansa.
7 Ia ia e hookolokoloia'i, E puka mai no kona hewa, A e lilo no kana pule i mea e hewa'i.
Sa’ad da aka yi masa shari’a, bari a same shi da laifi, bari kuma addu’o’insa su hukunta shi.
8 E uuku no kona mau la, E lawe hoi kekahi i kana oihana.
Bari kwanakinsa su zama kaɗan; bari wani yă ɗauki wurinsa na shugabanci.
9 E makua ole auanei kana poe keiki, A e lilo auanei kana wahine i wahinekanemake.
Bari’ya’yansa su zama marayu matarsa kuma gwauruwa.
10 E kuewa, e kuewa wale aku no kana poe keiki, a e nonoi wale; E imi wale lakou ma ko lakou wahi neoneo.
Bari’ya’yansa su zama masu yawo suna bara; bari a yi ta koransu daga gidajensu da suke kufai.
11 Na ka makee waiwai e kaili wale i kana mau mea a pau, A na na malihini e hao wale i kona waiwai.
Bari mai binsa bashi yă ƙwace dukan abin da yake da shi; bari baƙi su washe amfanin aikinsa.
12 Aohe mea nana e hoomau i ka lokomaikai ia ia; Aohe hoi mea aloha i kana mau huahaule.
Bari kada kowa yă yi masa alheri ko yă ji tausayin marayunsa.
13 E hookiia kana poe mamo; A ia hanauna aku e holoiia ko lakou inoa.
Bari duk zuriyarsa su mutu, a shafe sunayensu daga tsara mai zuwa.
14 E hoomanaoia ka hewa o kona poe kupuna imua o Iehova; Aole hoi e kalaia na hewa o kona makuwahine.
Bari a tuna da laifin kakanninsa a gaban Ubangiji; bari kada a taɓa shafe zunubin mahaifiyarsa.
15 E mau loa ana no lakou imua o Iehova; I hookiia ka manao ana ia lakou mai ka honua aku.
Bari zunubansu su kasance a gaban Ubangiji kullum, don yă sa a manta da su daga duniya.
16 No ka mea, aole ia i hoomanao e hana i ka lokomaikai, A hoomaau oia i ke kanaka nele, a ilihune hoi, I pepehi oia i ka mea naau ehaeha.
Gama bai taɓa yin tunanin yin alheri ba, amma ya tsananta wa matalauta da mabukata da kuma masu fid da zuciya har suka mutu.
17 Me ia i makemake ai i ka hailiili, pela no e hiki mai ai ia maluna ona; Me ia i makemake ole ai i ka hoomaikai, e mamao loa ia mai ona aku.
Yana jin daɗin la’antarwa, bari yă dawo a kansa; ba ya son sa albarka, bari kada kowa yă sa masa albarka.
18 Kahiko no oia ia ia iho i ka hailiili me he kapa la, E komo no hoi ia iloko o kona opu me he wai la, A e like hoi me ka aila iloko o kona mau iwi.
Ya sa la’antarwa kamar rigarsa; ta shiga cikin jikinsa kamar ruwa, cikin ƙasusuwansa kamar mai.
19 A e like no auanei ia me he kapa la ia ia, A me ke kaei hoi ana e kaei mau ai.
Bari tă zama kamar mayafin da aka ɗaura kewaye da shi, kamar ɗamara da aka ɗaura kewaye da shi har abada.
20 O keia no ka uku o ko'u poe enemi mai o Iehova mai, A me ko ka poe hoi e olelo ino mai i ko'u uhane.
Bari wannan yă zama sakayyar Ubangiji ga masu zargina, ga waɗanda suke mugayen maganganu a kaina.
21 Aka, e hana mai oe mamuli o'u, e Iehova ka Haku, no kou inoa iho: No ka mea, ua maikai kou lokomaikai, e hoopakele mai ia'u.
Amma kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka yi da ni da kyau saboda sunanka; ta alherin ƙaunarka, ka cece ni.
22 No ka mea, ua nele, a ua ilihune hoi au, A ua houia ko'u naau iloko ou.
Gama ni matalauci ne mai bukata kuma, zuciyata kuwa ta yi rauni a cikina.
23 Ua hele aku au e like me ke aka i kona auwi ana, Ua kuehuehuia au me he uhini la.
Na ɓace kamar inuwar yamma; ana kakkaɓe ni kamar fāra.
24 Kulanalana ko'u mau kuli no ka hookeai, A hookii no hoi ko'u kino ma ke kelekele.
Gwiwoyina suna mutuwa saboda azumi; jikina ya rame ba kuma ƙarfi.
25 Ua lilo wau i mea hoomaewaewa no lakou; Nana mai lakou ia'u, a kunokunou i ko lakou poo.
Na zama abin dariya ga masu zargina; sa’ad da suka gan ni, suka kaɗa kawunansu.
26 E kokua mai oe ia'u, e Iehova, ko'u Akua; E hoola mai oe ia'u e like me kou lokomaikai ana.
Ka taimake ni, ya Ubangiji Allahna; ka cece ni bisa ga ƙaunarka.
27 I ike mai hoi lakou, o kou lima keia; O oe hoi e Iehova, ka mea nana i hana ia mea.
Bari su san cewa hannunka ne, cewa kai ne, ya Ubangiji, ka yi shi.
28 Na lakou e hailiili mai, aka, e hoomaikai mai oe, A ku mai lakou iluna, e hoohilahilaia lakou; Aka, e hoohauoli mai oe i kau kauwa.
Za su iya la’anta, amma kai za ka sa albarka; sa’ad da suka tasar za su sha kunya, amma bawanka zai yi farin ciki.
29 E kahikoia ko'u poe enemi i ka hoopalaimaka, A e uhi no lakou ia lakou iho i ka hilahila me he holoku la.
Masu zargina za su sha kunya za a rufe su da kunya kamar mayafi.
30 E mililani nui aka au ia Iehova, ma ko'u waha; A e halelu aku ia ia mawaena o ka lehulehu.
Da bakina zan ɗaukaka Ubangiji sosai; cikin babban taro zan yabe shi.
31 No ka mea, e ku mai auanei oia ma ka lima akau o ka mea hune, E hoopakele i kona uhane mai ka poe hoohewa ia ia.
Gama yana tsaya a hannun damar mai bukata, don yă cece ransa daga waɗanda suke hukunta shi.