< Halelu 106 >

1 E HALELU aku ia Iehova. E mililani aku ia Iehova, no ka mea ua maikai ia; Ua mau loa hoi kona lokomaikai.
Yabi Ubangiji. Yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
2 Owai la ka mea e hai mai i na mea nui a Iehova? A e hoike mai hoi i kona hanohano a pau?
Wane ne zai furta manyan ayyukan Ubangiji ko yă furta cikakken yabonsa?
3 Pomaikai ka poe malama i ka hoopono, A hana i ka pololei i na manawa a pau.
Masu albarka ne waɗanda suke yin adalci, waɗanda kullum suke yin abin da yake daidai.
4 E hoomanao mai oe ia'u, e Iehova, Me au e aloha'i i kou poe kanaka; E haawi mai no hoi ia'u i kou hoola ana.
Ka tuna da ni, ya Ubangiji, sa’ad da ka nuna alheri ga mutanenka, ka zo ka taimake ni sa’ad da ka cece su,
5 I ike aku au i ka maikai o kou poe i waeia, I lealea hoi au ma ka lealea ana o kou lahuikanaka, I kaena hoi au ma kou poe hooilina.
don in ji daɗin nasarar zaɓaɓɓunka, don in sami rabo cikin farin cikin al’ummarka in kuma shiga gādonka cikin yin yabo.
6 Ua hewa pu no makou me ko makou poe kupuna, Ua lawehala hoi, a ua hana kolohe.
Mun yi zunubi, kamar yadda kakanninmu suka yi; mun yi ba daidai ba muka kuma aikata mugunta.
7 O ko makou poe kupuna ma Aigupita, Aole lakou i hoomaopopo i kau mau hana mana; Aole hoi lakou i hoomanao i ka nui o kou lokomaikai; A hoonaukiuki aku la ma ke kai, ma ke Kaiula hoi.
Sa’ad da kakanninmu suke a Masar, ba su damu da mu’ujizanka ba; ba su tuna yawan alheranka ba, suka kuma yi tayarwa a teku, Jan Teku.
8 Aka, no kona inoa, hoola mai oia ia lakou, I hoike mai ai oia i kona mana.
Duk da haka ya cece su saboda sunansa, don yă sanar da ikonsa mai girma.
9 Papa mai la oia i ke Kaiula, a maloo iho la ia; Alakai ae la oia ia lakou ma ka hohonu me he nahelehele la.
Ya tsawata wa Jan Teku, ya kuwa bushe; ya bi da su ta cikin zurfafa sai ka ce a hamada.
10 Hoola mai la oia ia lakou mai ka lima mai o ka poe inaina, A hoola panai hoi ia lakou mai ka lima mai o ka enemi.
Ya cece su daga hannun maƙiyi; daga hannun abokin gāba ya fanshe su.
11 Popoi mai la na wai i ko lakou poe enemi; Aole i hookoeia kekahi o lakou.
Ruwaye suka rufe abokan gābansu; babu ko ɗaya da ya tsira.
12 Alaila, hooiaio lakou i kana mau olelo, A oli iho la i mau halelu nona.
Sa’an nan suka gaskata alkawarinsa suka kuma rera yabonsa.
13 Poina koke ia lakou kana mau hana, Aole lakou i kakali i kana ao ana.
Amma nan da nan suka manta abin da ya yi ba su kuwa jira shawararsa ba.
14 Kuko nui no lakou ma ka waonahele, A hoao lakou i ke Akua, ma ka waoakua.
A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su a ƙasar da babu kome suka gwada Allah.
15 Haawi mai la oia ia lakou i ka mea a lakou i noi aku ai; A haawi mai nae i ka hookii iloko o ko lakou uhane.
Sai ya ba su abin da suka roƙa, amma ya aika musu da muguwar cuta.
16 Huahua lakou ia Mose ma kahi hoomoana'i, A me Aarona hoi ka haipule a Iehova.
A sansani suka ji kishin Musa da kuma Haruna, wanda Ubangiji ya keɓe.
17 Wahi ae la ka honua, a moni iho la ia Datana, A poi mai la hoi maluna o ke anaina o Abirama,
Ƙasa ta buɗe ta haɗiye Datan ta binne iyalin Abiram.
18 Hoaaia ke ahi ma ko lakou anaina, A pau iho la ka poe hewa i ka lapalapa ahi.
Wuta ta ƙuno a cikin mabiyansu; harshen wuta ya cinye mugaye.
19 Hana no lakou i keiki bipi ma Horeba, A kulou hoomana lakou ia kii hooheheeia.
A Horeb suka yi ɗan maraƙi suka yi wa gunkin zubi daga ƙarfe sujada.
20 Hoololi lakou i ko lakou nani I ke ano o ka bipi e ai ana i ka mauu.
Suka sauke Ɗaukakarsu saboda siffar bijimi, wanda yake cin ciyawa.
21 Poina ia lakou ke Akua, ko lakou Hoola, Ka mea i hana i na mea nui ma Aigupita;
Suka manta da Allahn da ya cece su, wanda ya aikata manyan abubuwa a Masar,
22 Na mea kupanaha hoi ma ka aina o Hama, Na mea weliweli hoi ma ke Kaiula.
mu’ujizai a ƙasar Ham ayyukan banrazana a Jan Teku.
23 Alaila, olelo no oia e luku ia lakou, Ina i ku ole o Mose, kona mea i waeia ma ka hakahaka imua ona. E pale aku i kona huhu i ole ia e luku mai.
Don haka ya ce zai hallaka su, amma Musa, zaɓaɓɓensa, ya yi godo a gabansa don yă kau da hasalarsa daga hallaka su.
24 A hoowahawaha no hoi lakou i ka aina aloha, Aole hoi i hooiaio i kana olelo.
Sai suka rena ƙasa mai ni’ima; ba su gaskata alkawarinsa ba.
25 Ohumu iho lakou ma ko lakou mau halelewa. Aole hoi i hoolohe i ka leo o Iehova.
Suka yi gunaguni a tentunansu ba su kuwa yi biyayya da Ubangiji ba.
26 Alaila, hoana ae la oia i kona lima, E hoohina ia lakou ma ka waonahele;
Saboda haka ya rantse musu ya kuma ɗaga hannu cewa zai sa su mutu a cikin hamada,
27 E hoohina hoi i ka lakou poe mamo mawaena o ko na aina e, A e hooauhee ia lakou maluna o ka honua.
ya sa zuriyarsu su mutu a cikin al’ummai ya kuma watsar da su cikin dukan ƙasashe.
28 Hoopili ae la lakou ia Baalapeora, A ai no hoi lakou i na mohai o ka poe i make.
Suka haɗa kai da Ba’al-Feyor suka kuma ci hadayun da aka miƙa wa allolin da ba su da rai;
29 Hoonaukiuki aku lakou ma ka lakou hana ana; A puka mai la ka mai make iwaena o lakou.
suka tsokane Ubangiji ya yi fushi ta wurin mugayen ayyukansu, sai annoba ta ɓarke a cikinsu.
30 Alaila ku ae la o Pinehasa iluna, a hoopai iho la, A hookiia ua mai make la.
Amma Finehas ya miƙe tsaye ya ɗauki mataki, sai annobar ta daina.
31 Manaoia'e la ia, he pono nona, I kela hanauna, i keia hanauna, a mau loa aku.
An ayana masa wannan a matsayin adalci har zamanai marar matuƙa masu zuwa.
32 Hoonaukiuki aku lakou ia ia ma na wai o Meriba, A hewa o Mose, no lakou la.
A ruwan Meriba suka ba Ubangiji fushi, sai wahala ta zo wa Musa saboda su;
33 No ka mea, hookuee lakou i ka manao ana, A olelo pono ole mai la oia ma kona mau lehelehe.
saboda sun yi tayarwa a kan Ruhun Allah, har mugayen kalmomi suka fito daga leɓunan Musa.
34 Aole lakou i luku ae i na lahuikanaka, A Iehova i kauoha mai ai ia lakou.
Ba su hallakar da mutanen yadda Ubangiji ya umarce su ba,
35 Ua huiia no lakou me ko na aina e, A ao mai la lakou i ka lakou mau hana.
amma suka yi cuɗanya da al’ummai suka ɗauki al’adunsu.
36 Malama aku no hoi i ko lakou poe akua kii, A lilo ia i pahele na lakou.
Suka yi wa gumakansu sujada, waɗanda suka zama tarko gare su.
37 Alaila, mohai aku la lakou i ka lakou poe keikikane, A me ka lakou poe kaikamahine no na daimonio.
Suka miƙa’ya’yansu maza hadaya’yan matansu kuma ga aljanu.
38 Hookahe ae la lakou i ke koko hala ole, I ke koko hoi o ka lakou poe keikikane, a me ka lakou poe kaikamahine, Na mea a lakou i mohai aku ai i na'kua kii o Kanaana; A hoohaumiaia ka aina i ke koko.
Suka zub da jini marar laifi, jinin’ya’yansu maza da mata, waɗanda suka miƙa hadaya ga gumakan Kan’ana, ƙasar kuwa ta ƙazantu ta wurin jininsu.
39 A haumia no hoi lakou i ka lakou mau hana, A moe kolohe lakou me na mea a lakou i hana'i.
Suka ƙazantar da kansu ta wurin abin da suka yi; ta wurin ayyukansu suka yi karuwanci.
40 Nolaila, hoaaia ka inaina o Iehova i kona poe kanaka, A hoopailua mai la oia i kona hooilina iho.
Saboda haka Ubangiji ya yi fushi da mutanensa ya ji ƙyamar gādonsa.
41 A haawi ae la ia ia lakou i ka lima o ko na aina e; A noho alii maluna o lakou ka poe inaina mai ia lakou.
Ya miƙa su ga al’ummai, maƙiyansu kuma suka yi mulki a kansu.
42 Hookaumaha mai no hoi ko lakou poe enemi ia lakou, A hoohaahaaia mai no hoi malalo iho o ko lakou lima.
Abokan gābansu suka danne su suka sa su a ƙarƙashin ikonsu.
43 Hoopakele pinepine mai la oia ia lakou; Aka, hoonaukiuki aku lakou ia ia, ma ko lakou manao, A hokii iho la lakou no ko lakou hewa.
Sau da yawa ya cece su, amma sun nace su yi tawaye suka kuma lalace cikin zunubinsu.
44 Alaila, ike mai la oia i ko lakou pilikia, Ia ia i lohe ai i ko lakou olo pihe ana.
Amma ya lura da wahalarsu sa’ad da ya ji kukansu;
45 A hoomanao mai la oia i kona berita me lakou, A minamina iho la oia, e like me ka nui o kona lokomaikai ana.
saboda su ya tuna da alkawarinsa kuma daga yawan ƙaunarsa ya ji tausayi.
46 Alaila, haawi mai la oia ia lakou I ke alohaia imua o ka poe a pau i lawe pio ia lakou.
Ya sa aka ji tausayinsu a wurin dukan waɗanda suka kame su.
47 E hoola mai oe ia makou, e Iehova, e ko makou Akua, E hoiliili mai ia makou, maiwaena mai o ko na aina e, I mililani aku makou i ka inoa hoano, A e hiilani aku hoi ma kou halelu.
Ka cece mu, Ubangiji Allahnmu, ka kuma tattara mu daga al’ummai, don mu yi wa sunanka mai tsarki godiya mu kuma ɗaukaka cikin yabonka.
48 E hoomaikaiia o Iehova, ke Akua o ka Iseraela, Mai kahiko loa mai, a mau loa aku no: E i mai no hoi na kanaka a pau, Amene. E halelu aku ia Iehova.
Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, daga madawwami zuwa madawwami. Bari dukan mutane su ce, “Amin!” Yabo ga Ubangiji.

< Halelu 106 >