< Halelu 101 >
1 E OLI no wau i ka lokomaikai, a me ka hoopono; Ia oe no wau, e Iehova, e hoolea aku ai.
Ta Dawuda. Zabura ce. Zan rera wa ƙauna da adalcinka; gare ka, ya Ubangiji, zan rera yabo.
2 E hana naauno no wau ma ka aoao o ka pono. Ahea la oe e hele mai ai ia'u? E holoholo no wau maloko o ko'u hale, Me ka pono o ko'u naau.
Zan yi hankali ga yin rayuwa marar zargi, yaushe za ka zo gare ni? Zan bi da sha’anin gidana da zuciya marar abin zargi
3 Aole au e kau i ka hewa imua o ko'u mau maka; Ua inaina aku au i ka mea hana ino, Aole ia e pili mai ia'u.
Ba zan kafa a gaban idanuna 1 wani abu marar kyau ba. Na ƙi jinin ayyukan mutane marasa aminci; ba za su manne mini ba.
4 E haalele anauei ka naau kekee ia'u, Aole au e ike aku i ke kanaka hewa.
Mutane masu mugun zuciya za su nesa da ni; ba abin da zai haɗa ni da mugunta.
5 O ka mea ahiahi malu i kona hoalauna, Oia ka'u e hooki aku; O ka mea maka hookiekie, a naau hookano hoi, Aole au e hoomanawanui ia ia.
Duk wanda ya yi ɓatanci wa maƙwabcinsa a ɓoye shi za a kashe; duk mai renin wayo da mai girman kai, ba zan jure masa ba.
6 Aia uo ko'u mau maka ma ka poe oiaio o ka aina, I noho mai ai lakou me au. O ka mea hele ma ka aoao o ka pono, Nana no e hookauwa mai na'u.
Idanuna za su kasance a kan amintattu a cikin ƙasar, don su zauna tare da ni; tafiyarsa ba ta da zargi zai yi mini hidima.
7 Aole e noho iloko o ko'u hale ka mea hana hoopunipuni; Aole e noho ma ko'u alo, ka mea olelo wahahee.
Babu mai ruɗun da zai zauna a gidana; babu mai ƙaryan da zai tsaya a gabana.
8 E hooki koke no wau i ka poe hewa a pau o ka aina, I hoopau wau i ka poe hana hewa a pau, Mai ke kulanakauhale o Iehova aku.
Kowace safiya zan rufe bakunan dukan mugaye a ƙasar; zan yanke kowane mai aikata mugunta daga birnin Ubangiji.