< Solomona 29 >
1 O KE kanaka i ao pinepine ia a hoopaakiki hoi i kona a-i, E make koke no ia, aole mea e ola'i.
Mutumin da ya ci gaba da taurinkai bayan an kwaɓe shi ba da daɗewa ba zai hallaka ba makawa.
2 I ka lehulehu ana e ka poe pono, hauoli na kanaka; A i ke alii ana o ka mea hewa, ulono ae la na kanaka.
Sa’ad da masu adalci suke cin nasara, mutane kan yi farin ciki sa’ad da mugaye suke mulki, mutane kan yi nishi.
3 O ke kanaka e ake ana i ka naauao, hoohauoli oia i kona makuakane; O ka mea launa aku me na wahine hookamakama, hokai wale aku oia i kana waiwai.
Duk mai ƙaunar hikima kan kawo wa mahaifinsa farin ciki, amma wanda yake ma’amala da karuwai kan lalatar da dukiyarsa.
4 Ma ka hoopono, e hooku paa ai ke alii i ka aina; O ka mea lawe i na makana, oia ke hoohiolo iho.
Ta wurin yin adalci sarki kan sa ƙasa tă yi ƙarƙo amma duk mai haɗama don cin hanci kan rushe ƙasar.
5 O ke kanaka malimali aku i kona hoanoho, Oia ka i hohola i ka hei no kona mau wawae.
Duk wanda yake wa maƙwabcinsa daɗin baki yana sa wa ƙafafunsa tarko ne.
6 Puniheiia ke kanaka hewa ma kona hewa iho; Hauoli no ka mea pono me ka olioli.
Mugun mutum tarko ne ta wurin zunubinsa, amma mai adalci zai iya rera ya kuma yi murna.
7 Ike aku no ka mea pono i ka pilikia o ka poe ilihune; A o ka mea hewa, aole ona manao e ike aku.
Masu adalci sun damu game da adalci don talakawa, amma mugaye ba su da wannan damuwa.
8 O ka poe hoowahawaha, hoohihia lakou i ke kulanakauhale; O ka poe naauao, pale ae lakou i ka huhu.
Masu ba’a kan kuta faɗa a birni, amma masu hikima sukan kwantar da fushi.
9 Ina e hoopaapaa ke kanaka naauao, me ke kanaka hewa, He huhu paha kona, he akaaka paha, aohe oluolu iki.
In mai hikima ya je wurin shari’a da wawa, wawa kan yi ta fushi yana ta dariya, ba kuwa za a sami salama ba.
10 O ka poe punikoko, inaina aku lakou i ka mea pololei; Imi hoi ka poe hoopono i ke ola nona.
Masu kisankai sukan ƙi mutum mai mutunci su kuma nema su kashe mai aikata gaskiya.
11 Hoopuka mai ka mea naaupo i kona manao a pau; Noho malie hoi ka mea naauao a mahope aku.
Wawa yakan nuna fushinsa a fili, amma mai hikima kan kanne fushinsa.
12 Ina e haliu ae ke alii i ka olelo wahahee, Pau loa kana poe kauwa i ka hana hewa.
In mai mulki yana sauraran ƙarairayi, dukan ma’aikatansa za su zama mugaye.
13 O ka mea ilihune, a o ke kanaka hookaumaha e halawai pu laua; Na Iehova e hoomalamalama i na maka o laua a elua.
Matalauci da azzalumi suna da wannan abu ɗaya. Ubangiji ne yake ba dukansu gani.
14 O ke alii e hooponopono ana i ka poe ilihune ma ka oiaio, E paa mau loa no kona nohoalii.
In sarki yana hukunta talakawa da adalci kursiyinsa kullum zai kasance lafiya.
15 O ka laau hahau, a me ke aoia mai, haawi no i ka naauao; A o ko keiki waiho wale ia, oia ke hoohilahila i kona makuwahine.
Sandar gyara kan ba da hikima, amma yaron da aka bari ba horo kan jawo kunya ga mahaifiyarsa.
16 I ka mahuahua ana o ka poe howa, mahuahua no ke kolohe; E ike hoi ka poe pono i ko lakau haule ana.
Sa’ad da mugaye suke cin nasara, haka zunubi zai yi ta ƙaruwa, amma masu adalci za su ga fāɗuwar waɗannan mutane.
17 E haua i kau keiki, a nana oe e hoomaha mai; E lilo no ia i mea e olioli ai kou uhane.
Ka hori ɗanka, zai kuwa ba ka salama; zai ba ka farin cikin da kake so.
18 I ole ke aoia mai, hele hewa na kanaka; A o ka mea malama i ke kanawai, pomaikai oia.
Inda ba wahayi, mutane kan kangare; amma masu albarka ne waɗanda suke kiyaye doka.
19 Ma ka olelo wale ana, aole e aoia mai ke kauwa; No ka mea ina paha i ike, aole ia e pane mai,
Ba a yi wa bawa gyara ta wurin magana kawai; ko da ya fahimta ma, ba zai kula ba.
20 Ua ike anei oe i ke kanaka wikiwiki i ka olelo? Ua lana ka manao no ka mea naaupo aole nona.
Ka ga mutum mai yin magana da garaje? To, gara a sa zuciya ga wawa da a sa zuciya gare shi.
21 O ka mea hoohiwahiwa i kana kauwa mai kona wa uuku mai, Mahope iho, e lilo oia i keiki nana.
In mutum ya yi wa bawansa shagwaɓa tun yana yaro, zai jawo baƙin ciki a ƙarshe.
22 O ke kanaka huhu, oia ka i hookonokono i ka hakaka, A o ka mea inaina wale, nui ae la kona hewa.
Mutum mai cika fushi yakan tā da faɗa, mai zafin rai kuma kan yi zunubai masu yawa.
23 O ka haaheo o ke kanaka, oia ka mea uana ia e hoohaahaa iho; E pili hoi ka hanohano i ka mea haahaa ka naau.
Fariyar mutum kan jawo masa ƙasƙanci amma mai sauƙinkai kan sami girmamawa.
24 O ka mea lawe pu me ka aihue, inaina aku oia i kona uhane iho; Ua lohe oia i ka hailiili, aole hoi i hoike aku.
Duk wanda yake abokin ɓarawo abokin gāban kansa ne; yana jin sa yana ta rantsuwa, amma bai isa ya ce kome ba.
25 O ka makau i ke kanaka, he mea ia e hihia ai; O ka mea paulele ia Iehova ua palekana oia.
Jin tsoron mutum tarko ne, amma duk wanda ya dogara ga Ubangiji zai zauna lafiya.
26 Nui ka poe imi i ka lokomaikaiia mai e ke alii, Aka, no Iehova mai ka hoopono ana i ke kanaka.
Mutane sukan nemi samun farin jini daga wurin sarki, amma daga wurin Ubangiji ne mutum kan sami adalci.
27 He mea hoopailua i ka poe pono ke kanaka hoopono ole; He mea hoopailua hoi i ka mea hewa, ka mea pololei ma kona aoao.
Masu adalci suna ƙyamar masu rashin gaskiya; mugaye sukan yi ƙyamar masu aikata gaskiya.