< Solomona 21 >

1 HE mau auwai ka naau o ke alii, iloko o ka lima o Iehova, Nana e hookahe ae e like me kona makemake.
A hannun Ubangiji zuciyar sarki kamar ruwan rafi ne wanda yake bi da shi duk inda ya so.
2 O na aoao a pau o ke kanaka, ua pololei ia i kona maka iho, Hoao ae la o Iehova i na naau.
Mutum zai yi tunani hanyoyinsa daidai suke, amma Ubangiji yakan auna zuciya.
3 O ka hana ana i ka pono a me ka pololei, Ua makemakeia e Iehova mamua o ka mohai.
Yin abin da yake daidai da kuma nagari Ubangiji ya fi yarda da shi fiye da hadaya.
4 O ka maka haaheo, o ka naau hookiekie, O ka pomaikai ana hoi o ka poe hewa he pono ole no ia.
Girmankai da fariya, su ne fitilar mugaye, wannan kuwa zunubi ne!
5 O ka manao o ka mea hana mau, pili no ia i ka lako; O ko ka mea wikiwiki wale, pili no ia i ka nele.
Shirye-shiryen mai aiki tuƙuru kan kai ga riba in kuwa ka cika gaggawa zai kai ga talauci.
6 O ka imi ana i ka waiwai ma ke elelo wahahee, He opala i hoopuehuia e ka poe e imi ana i ka make.
Dukiyar da aka samu ta wurin harshe mai yin ƙarya tarin tururi ne da kuma mugun tarko.
7 O ke kaili wale o ka poe hewa, e kaili aku ia ia lakou; No ka mea, hoole lakou, aole e hana ma ka hoopono.
Rikicin mugaye zai yi gāba da su, gama sun ƙi su yi abin da yake daidai.
8 He kekee ka aoao o ke kanaka, a he ano e hoi; O ka mea maemae hoi, ua pololei kana hana.
Hanyar mai laifi karkatacciya ce, amma halin marar laifi sukan aikata gaskiya.
9 E aho ka noho ma ke kihi maluna o ka hale, Aole hoi me ka wahine hakaka ma ka hale kanaka.
Gara a zauna a kusurwar rufin ɗaki da a zauna a gida ɗaya da mace mai fitina.
10 O ka uhane o ka mea hewa, makemake no ia i ka hewa; Aole ona lokomaikai mai i kona hoanoho.
Mugun mutum yakan zaƙu ya aikata mugunta; maƙwabcinsa ba ya samun jinƙai daga gare shi.
11 Ma ka hoopaiia mai o ka mea hoowahawaha, e hoonaauaoia'i ka mea ike ole; I ke ao ana aku i ka mea akamai, e loaa no ia ia ka ike.
Sa’ad da aka hukunta mai ba’a marasa azanci suka yi wayo; sa’ad da aka yi wa mai hikima umarni yakan sami sani.
12 Noonoo nui ka mea pono i ka hale o ka mea hewa; Ua hookahuliia ka poe hewa no ka hana hewa ana.
Mai Adalci kan lura da gidan mugu kan kuma zama sanadin lalacin mugu.
13 O ka mea i papani i kona pepeiao i ka uwe ana o ka mea nele, E hea aku no oia, aohe mea e hoolohe mai.
In mutum ya toshe kunnuwansa ga kukan matalauci, shi ma zai yi kukan neman taimako ba kuwa zai sami amsa ba.
14 O ka makana malu, pale ae no ia i ka huhu; Pela hoi ka makana poli i ka inaina ikaika.
Kyautar da aka yi a asirce takan kwantar da fushi, kuma cin hancin da aka rufe a cikin riga kan tā da fushi mai tsanani.
15 He olioli i ka mea pono ke hana ma ka pololei; He make no ko ka poe hana hewa.
Sa’ad da aka yi adalci, yakan kawo farin ciki ga mai adalci amma fargaba ga masu aikata mugunta.
16 O ke kanaka hele hewa mai ka aoao ae o ka naauao, E noho no oia ma ke anaina o ka poe malu make.
Mutumin da ya kauce daga hanyar fahimi kan zo ga hutu a ƙungiyar matattu.
17 O ka mea makemake i ka lealea, e ilihune auanei ia, O ka mea makemake i ka waina a me ka aila, aole ia e waiwai.
Duk mai son jin daɗi zai zama matalauci; duk mai son ruwan inabi da mai ba zai taɓa zama mai arziki ba.
18 Pani ka mea hewa i ka hakahaka no ka mea pono; Pela ka mea lawe hala no ka mea pololei.
Mugu kan zama abin fansa don adali, marar aminci kuma don mai aikata gaskiya.
19 E aho ka noho noho ana ma ka waoakua. Aole me ka wahine huhu a me ka hakaka.
Gara a zauna a hamada da a zauna da mace mai fitina da kuma mugun hali.
20 Aia ka waiwai i makemakeia a me ka aila ma ka hale o ka mea naauao; A o ke kanaka lapuwale, moni iho la oia ia mea.
A gidan mai hikima akwai wuraren ajiya na abinci da mai masu kyau, amma wawa kan cinye duk abin da yake da shi.
21 O ka mea hahai mahope o ka pono, a me ka lokomaikai, E loaa ia ia ke ola a me ka pono a me ka nani.
Duk wanda ya nemi adalci da ƙauna kan sami rai, wadata da girmamawa.
22 Pii ae ka mea naauao maluna o ke kulanakauhale o ka poe ikaika, Hoohiolo oia i ka ikaika a lakou i paulele ai.
Mutum mai hikima kan fāɗa wa birnin jarumawa ya kuma rushe katangar da suka dogara a kai.
23 O ka mea malama i kona waha a me kona alelo, Oia ka i hoopakele i kona uhane i ka popilikia.
Duk wanda yake lura da bakinsa da kuma harshensa kan kiyaye kansa daga masifa.
24 O ka haaheo, o ka hookano, o ka hoowahawaha, Oia ka inoa o ka mea hana ma ka huhu ikaika.
Mai girmankai da kuma mai fariya, “Mai ba’a” ne sunansa; yana yin abubuwa da girmankai ainun.
25 O ka makemake o ka mea palaualelo oia kona mea e make ai; No ka mea, hoole kona mau lima i ka hana.
Marmarin rago zai zama mutuwarsa, domin hannuwansa sun ƙi su yi aiki.
26 Kuko wale aku no ia a po ka la; Haawi aku hoi ka mea pono me ka aua ole.
Dukan yini yana marmari ya sami ƙari, amma mai adalci yakan bayar hannu sake.
27 O ka mohai o ka poe hewa, he hoopailua ia; Ua oi aku hoi ka hewa, ke lawe oia ia mea me ka manao ino.
Hadayar mugaye abin ƙyama ne, balle ma in aka kawo da mugun nufi!
28 O ka mea hoike wahahee, e make no ia; O ke kanaka hoolohe, oia ke olelo mau.
Mai ba da shaidar ƙarya zai hallaka, kuma duk wanda ya saurare shi zai hallaka har abada.
29 Hoopaakiki ke kanaka hewa i kona maka; O ka mea pololei hoi, hoopololei oia i kona aoao.
Mugun mutum kan yi tsayin daka, amma mai aikata gaskiya kan yi tunani a kan abin da yake yi.
30 Aohe akamai, aohe noonoo; Aole hoi oleloao e hiki ai ke ku e aku ia Iehova.
Babu hikima, babu tunani, babu shirin da zai yi nasara a kan Ubangiji.
31 Ua hoomakaukauia ka lio no ka la e kaua ai; Aka, ia Iehova no ka hoopakele ana.
Akan shirya doki domin ranar yaƙi, amma nasara tana ga Ubangiji ne.

< Solomona 21 >