< Na Helu 12 >

1 O HUMU ae la o Miriama laua o Aarona i ke ku e ia Mose, no ka wahine Aitiopa ana i lawe ai: no ka mea, ua lawe in i wahine no Aitiopa nana.
Miriyam da Haruna suka fara zargin Musa saboda matarsa’yar ƙasar Kush da ya aura.
2 I ae la laua, Ma o Mose la wale no anei ka Iehova olelo ana mai? Aole anei ia i olelo ma o kaua nei kekahi? A lohe mai la o Iehova.
Suka ce, “Ubangiji ya yi magana ta wurin Musa ne kaɗai? Ashe, bai yi magana ta wurinmu mu ma ba?” Ubangiji kuwa ya ji wannan.
3 (A o ua kanaka la o Mose, ua oi aku kona akahai mamua o ko na kanaka a pau maluna o ka honua.)
(Musa kuwa mutum ne mai tawali’u ƙwarai, mafi tawali’u fiye da kowane mutum a duniya.)
4 Olelo koke mai la o Iehova ia Mose me Aarona a me Miriama, E hele mai oukou a ekolu i ka halelewa anaina. A hele aku la lakou a ekolu.
Nan da nan Ubangiji ya ce wa Musa, da Haruna da kuma Miriyam, “Ku fita ku tafi Tentin Sujada, dukanku uku.” Sai dukansu uku suka tafi.
5 Iho iho la o Iehova maloko o ke kia ao, ku mai la ia ma ka puka o ka halelowa, kahea mai la ia Aarona laua o Miriama; a hele aku la laua.
Sai Ubangiji ya sauko a cikin ginshiƙin girgije; ya tsaya a bakin ƙofar Tenti, ya kira Haruna da Miriyam. Sa’ad da su biyu suka gusa gaba,
6 Olelo mai la ia, E hoolohe mai olua i ka'u olelo: A i noho kekahi kaula iwaena o oukou, owau o Iehova e hoike aku ia'u iho ia ia ma ka hihio, a e olelo aku no wau ia ia ma ka moeuhane.
sai ya ce, “Ku ji abin da zan faɗa, “Duk lokacin da akwai annabin Ubangiji a cikinku, nakan bayyana kaina gare shi cikin wahayi, in yi magana da shi cikin mafarkai.
7 Aole nae pela ka'u kauwa o Mose, ka mea malama pono ma ko'u hale a pau.
Amma ba haka nake magana da Musa bawana ba; na sa shi yă lura da dukan jama’ata Isra’ila.
8 E olelo aku ana au me ia he waha no he waha, ma ka mea akaka, aole ma ka olelonane: a e ike mai no ia i ke aka o Iehova: no ke aha la hoi i makau ole ai olua i ka ohumu aku i kuu kauwa ia Mose?
Da shi nake magana fuska da fuska, a fili kuma, ba a kacici-kacici ba; yakan ga siffar Ubangiji. To, me ya sa ba ku ji tsoro ku yi magana a kan bawana Musa ba?”
9 Hoaia mai la ka inaina o Iehova ia laua, a hoi aku la ia.
Sai fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kansu, ya kuma rabu da su.
10 A hoi hou aku la ke ao maluna aku o ka halelewa; aia hoi, ua lepers o Miriama me he hau la: nana aku la o Aarona ia Miriama, aia hoi, ua lepera ia.
Da girgijen ya tashi daga bisa Tentin, sai ga Miriyam tsaye, kuturwa, fari fat. Haruna kuwa ya juya wajenta ya ga ta kuturce;
11 I aku la o Aarona ia Mose, Auwe! e kuu haku, ke nonoi aku nei au ia oe, mai kau mai oe i keia hewa maluna o maua, i kahi a maua i hana lapuwale ai, a ua hana hewa malaila.
sai Haruna ya ce wa Musa, “Ranka yă daɗe, ina roƙonka kada ka hukunta mu, gama zunubin da muka yi, mun yi ne cikin wauta.
12 Mai waiho wale ia ia me he mea make la, me he mea la i pala kona io i ka wa o kona puka ana mai iwaho o ka opu o kona makuwahine.
Kada ka sa ta zama kamar haifaffen mataccen jariri daga cikin mahaifiya wanda rabin jikin ruɓaɓɓe ne.”
13 Kahea aku la o Mose ia Iehova, i aku la, E ke Akua e, ke noi aku nei au ia oe, e hoola mai oe ia ia.
Saboda haka sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Ya Allah, ina roƙonka ka warkar da ita!”
14 I mai la o Iehova ia Mose, Ina paha i kuha wale aku kona makuakane i kona maka, aole anei i hoohilahilaia oia i na la ehiku? E kipakuia oia iwaho o kahi hoomoana i na la ehiku, a mahope iho e hookipaia mai ia iloko.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Da a ce mahaifinta ne ya tofa mata miyau a fuskarta, ashe, ba za tă ji kunya har kwana bakwai ba? A fitar da ita bayan sansani kwana bakwai; bayan haka za a iya dawo da ita.”
15 A ua kipakuia o Miriama iwaho o kahi hoomoana i na la ehiku; aole ka poe kanaka i hele, a hoi hou mai o Miriama maloko.
Haka aka fitar da Miriyam bayan sansani kwana bakwai, mutane kuwa ba su ci gaba da tafiya ba sai da aka dawo da ita.
16 A mahope iho, neenee aku la ka poe kanaka mai Hazerota aku, a kukulu hou iho la ma ka waouahele o Parana.
Bayan haka sai mutane suka bar Hazerot suka sauka a Hamadan Faran.

< Na Helu 12 >