< Na Helu 1 >

1 OLELO mai la o Iehova ia Mose, ma ka waonahele o Sinai, iloko o ka halelewa o ke anaina i ka la mua o ka lua o ka malama, i ka lua o ka makahiki mahope iho o ko lakou hele ana mai, mai ka aina o Aigupita mai, i mai la,
Ubangiji ya yi magana da Musa a Tentin Sujada a cikin Hamadar Sinai, a rana ta fari na watan biyu a shekara ta biyu, bayan Isra’ilawa suka fito Masar ya ce,
2 E helu olua i ke anaina kanaka a pau o na mamo a Iseraela, ma ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou mau kupuna, me ka helu ana i ko lakou inoa, ko na kane a pau ma ko lakou poo:
“Ka yi ƙidayan dukan al’umman Isra’ilawa bisa ga iyalansu da kabilarsu, ka rubuta kowa da sunansa bi da bi.
3 Mai na makahiki he iwakalua a malaila aku, o ka poe a pau iloko o ka Iseraela e pono ke hele i ke kaua; na olua me Aarona lakou e helu ma ko lakou mau poe koa.
Da kai da Haruna za ku lissafta dukan mazan Isra’ila bisa ga sashensu, waɗanda suka kai shekaru ashirin ko fiye, da za su iya shiga soja.
4 A me olua pu kekani kanaka o kela ohana o keia ohana; o kela mea o keia mea o lakou ka luna no ka ohana a kona poe kupuna,
Mutum ɗaya daga kowace kabila wanda yake shugaban danginsa, zai taimake ku.
5 Eia hoi na inoa o ka poe kanaka e ku pu me olua; no ka Reubena; o Elizura, ke keiki a Sedeura.
“Ga sunayen da za su taimake ku. “Daga kabilar Ruben, Elizur ɗan Shedeyur;
6 No ka Simeona; o Selumiela, ke keiki a Zurisadai.
daga kabilar Simeyon, Shelumiyel ɗan Zurishaddai;
7 No ka Iuda; o Nahesona, ke keiki a Aminadaba.
daga kabilar Yahuda, Nashon ɗan Amminadab;
8 No ka Isakara; o Netaneela, ke keiki a Zuara.
daga kabilar Issakar, Netanel ɗan Zuwar;
9 No ka Zebuluna; o Eliaba ke keiki a Helona.
daga kabilar Zebulun, Eliyab ɗan Helon;
10 No na keiki a Iosepa; no ka Eperaima, o Elisama, ke keiki a Amihuda: no ka Manase, o Gamaliela, ke keiki a Pedazura.
daga kabilar’ya’yan Yusuf, daga Efraim, Elishama ɗan Ammihud; daga Manasse, Gamaliyel ɗan Fedazur;
11 No ka Beniamina; o Abidana, ke keiki a Gideoni.
daga kabilar Benyamin, Abidan ɗan Gideyoni;
12 No ka Dana; o Ahiezera, ke keiki a Amiaadai.
daga kabilar Dan, Ahiyezer ɗan Ammishaddai;
13 No ka Asera; o Pagiela, ke keiki a Okerana.
daga kabilar Asher, Fagiyel ɗan Okran;
14 No ka Gada; o Eliasapa, ke keiki a Deuela.
daga kabilar Gad, Eliyasaf ɗan Deyuwel;
15 No ka Napetali; o Ahira, ke keiki a Enana.
daga kabilar Naftali, Ahira ɗan Enan.”
16 O lakou nei ka poe i kohoia noloko o ke anaina kanaka na alii lakou o na ohana a ko lakou mau kupuna, na luna hoi no na tausani o ka Iseraela.
Waɗannan su ne mutanen da aka naɗa daga cikin jama’a, shugabannin asalin kabilu. Su ne kuma shugabannin dangogin Isra’ila.
17 Lawe ae la o Hose laua o Aarona i keia poe kanaka i hoohikiia ma ko lakou mau inoa:
Sai Musa da Haruna suka ɗauki sunayen mutanen nan da aka ba su,
18 A hoouluulu ae la lakou i ke anaina kanaka a pau, i ka la mua o ka lua o ka malama, a hai mai la lakou i ko lakou kuauhau ma ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou mau kupuna, ma ka helu ana i na inoa, mai ka iwakalua o ko lakou mau makahiki a keu aku, ma ko lakou mau poo.
suka kira dukan al’umma wuri ɗaya a rana ta fari ga wata na biyu. Aka kuwa rubuta mutanen bisa ga asalin kabilansu da iyalansu. Aka kuma rubuta sunayen maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekaru ashirin ko fiye,
19 E like me ka Iehova i kauoha mai ai ia Mose, pela no oia i helu ai ia lakou ma ka waonahele o Sinai.
yadda Ubangiji ya umarci Musa. Da haka ya ƙidaya su a Hamadar Sinai.
20 A o na mamo a Reubena, a ka hiapo a Iseraela, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou mau kupuna, e like me ka helu ana i na inoa ma ko lakou mau poo; o na kane a pau ma ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau i hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Ruben ɗan fari na Isra’ila. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
21 O ka poe o lakou i heluia, no ka ohana a Reubena, he kanahakumamaono tausani, a me na haneri keu elima.
Jimillar maza daga mutanen Ruben 46,500 ne.
22 A o na mamo a Simeona, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuns, o ka poe o lakou i heluia ma ka huina o na inoa, ma ko lakou mau poo, o na kane a pau, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Simeyon. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
23 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Simeona, he kanalimakumamaiwa tausani i me na haneri keu ekolu.
Jimillar maza daga mutanen Simeyon 59,300 ne.
24 O na mamo a Gada, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuna, e like me ka helu ana i na inoa, mai ka iwakalua o ko lakou makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Gad. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
25 O ka poe o lakou i heluia, a ka ohana a Gada, he kanahakumamalima tausani, aono haneri a me ke kanalima.
Jimillar maza daga mutanen Gad 45,650 ne.
26 O na mamo a Iuda, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka bale o ko lakou poe kupuna, e like me ka huina o na inoa, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Yahuda. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
27 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Iuda, he kanahikukumamaha tausani, a me na haneri keu eono.
Jimillar maza daga mutanen Yahuda 74,600 ne.
28 O na keiki a Isakara, me ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou mau kupuna, e like me ka helu ana i na inoa, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Issakar. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
29 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Isakara, he kanalimakumamaha tausani, a me na haneri keu eha.
Jimillar maza daga mutanen Issakar 54,400 ne.
30 O na keiki a Zebuluna, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuna, e like me ka helu ana i na inoa, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Zebulun. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
31 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Zebuluna, he kanalimakumamahiku tausani, a me na haneri keu eha.
Jimillar maza daga mutanen Zebulun 57,400 ne.
32 O na mamo a losepa, oia o na mamo a Eperaima, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuna, e like me ka helu ana i na inoa, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga’ya’yan Yusuf. Daga zuriyar Efraim. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
33 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Eperaima, he kanaha tausani a me na haneri keu elima.
Jimillar maza daga mutanen Efraim 40,500 ne.
34 O na mamo a Manase, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuna, e like me ka helu ana I na inoa, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Manasse. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
35 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Manase, he kanakolukumamalua tausani, a me na haneri keu elua.
Jimillar maza daga mutanen Manasse 32,200 ne.
36 O na mamo a Beniamina, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuna, e like me ka helu ana i na inoa, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Benyamin. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
37 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Beniamina, he kanakolukumamalima tausani a me na haneri eha.
Jimillar maza daga mutanen Benyamin 35,400 ne.
38 O na mamo a Dana, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ka hale o ko lakou poe kupuna, e like me ka helu ana i na inoa, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Dan. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
39 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Dana, he kanaonokumamalua tausani, me na haneri keu ehiku.
Jimillar maza daga mutanen Dan 62,700 ne.
40 O na mamo a Asera, ma ko lakou mau banauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuna, e like me ka helu ana o na inoa, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Asher. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
41 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Asera, he kanahakumamakahi tausani, a me na haneri keu elima.
Jimillar maza daga mutanen Asher 41,500 ne.
42 O na mamo a Napetali, ma ko lakou mau hanauna, mamuli o ko lakou mau ohana, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuna e like me ka helu ana i na inoa, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, o ka poe a pau e hiki ke hele i ke kaua;
Daga zuriyar Naftali. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
43 O ka poe o lakou i heluia, o ka ohana a Napetali, he kanalimakumamakolu tausani, a me na haneri keu eha.
Jimillar maza daga mutanen Naftali kuwa 53,400 ne.
44 O lakou nei ka poe i heluia, ka poe a Mose laua o Aarona i helu ai me na luna o ka Iseraela, he umikumamalua na kanaka: o kela mea keia mea no ko ka hale o kona mau kupuna.
Waɗannan su ne mazan da Musa da Haruna, tare da shugabanni goma sha biyun nan na Isra’ila suka ƙidaya, kowa a madadin iyalinsa.
45 Pela i heluia'i lakou a pau o na mamo a Iseraela, ma ko ka hale o ko lakou poe kupuna, mai ka iwakalua o ka makahiki a keu aku, ka poe a pau iloko o ka Iseraela e hiki ke hele i ke kana;
Dukan Isra’ilawan da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, an ƙidaya su bisa ga iyalansu.
46 O ka poe a pau i heluia, eono haneri a me kumamakolu tausani, elima haneri a me ke kanalima.
Jimillar kuwa ita ce mutum 603,550.
47 Aka, o na Levi, mainuli o ka ohana o ko lakou poe kupuna, aole i helu pa ia me lakou.
Ba a dai ƙidaya zuriyar Lawi tare da saura kabilan ba.
48 No ka mea, ua olelo mai o Iehova ia Mose, penei,
Ubangiji ya riga ya gaya wa Musa cewa,
49 Mai helu oe i ka ohana a Levi, aole hoi e hookui i ka huina o lakou me na mamo a Iseraela.
“Ka tabbatar ba ka ƙidaya mutanen Lawi ko kuma ka haɗe su tare a ƙidayan sauran Isra’ilawa ba.
50 Aka, e hoonoho oe i na Levi maluna o ka halelewa o ke kanawai, a maluna hoi o na ipu a pau oloko, a o na mea a pau o ia wahi: e halihali lakou i ka halelewa, a me kana mau ipu a pau; a e lawelawe lakou nana, a e hoomoana lakou a puni ka halelewa.
A maimakon haka sai ka naɗa Lawiyawa su lura da tabanakul Shaida, wato, kan dukan kayayyaki da kuma kome da yake na wuri mai tsarki. Za su ɗauko tabanakul da dukan kayayyakinsa; za su lura da shi, su kasance kewaye da shi.
51 A i ka manawa e hele aku ai ka halelewa, alaila na na Levi e wawahi iho ia; a i ka manawa e kukuluia'i ka halelewa, na na Levi ia e kukulu: a o ke kanaka e ke hele mai a kokoke, e make ia.
Duk sa’ad da za a gusar da tabanakul, Lawiyawa ne za su saukar da shi; kuma duk sa’ad da za a kafa shi, Lawiyawa ne za su yi haka. Duk wani dabam da ya je kusa da shi za a kashe shi.
52 A e kukulu hoi na mamo a Iseraela i ko lakou mau halelewa; o kela kanaka keia kanaka ma kona wahi iho e hoomoana ai, o kela kanaka keia kanaka ma kona hae iho, iwaena o ko lakou poe kaua.
Sauran Isra’ilawa za su zauna ƙungiya-ƙungiya, kowane mutum a ƙungiyarsa daidai bisa ga ƙa’idarsa.
53 Aka, o na Levi, e hoomoana lakou ma ka halelewa o ke kanawai a puni, i kau ole mai ai ka inaina maluna iho o ke anaina kanaka o na mamo a Iseraela; a na na Levi e malama i ka oihana o ka halelewa o ke kanawai.
Amma Lawiyawa za su kafa sansaninsu kewaye da tabanakul na Shaida. Don kada fushi yă fāɗo a kan al’ummar Isra’ilawa. Hakkin Lawiyawa ne su kula da tabanakul na Shaida.”
54 A hana iho la na mamo a Iseraela e like me na mea a pau a Iehova i kauoha mai ai ia Mose, pela lakou i hana'i.
Isra’ilawa suka yi duk waɗannan kamar dai yadda Ubangiji ya umarci Musa.

< Na Helu 1 >