< Nehemia 11 >
1 NOHO iho la na luna o ka poe kanaka iloko o Ierusalema; a o ke koena o ka poe kanaka, hailona iho la lakou e lawe i hookahi noloko mai o ka umi e noho iloko o Ierusalema ke kulanakauhale laa, a o na mea eiwa iloko o na kulanakauhale e ae.
To, fa, shugabannin mutane suka zauna a Urushalima, sauran mutanen kuma suka jefa ƙuri’a don su kawo mutum ɗaya daga kowane mutum goma don su zauna a Urushalima, birni mai tsarki, yayinda sauran tara suka zauna a garuruwansu.
2 Hoomaikai aku la ka poe kanaka i na kanaka a pau i haawi oluolu ia lakou iho e noho iloko o Ierusalema.
Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.
3 Eia ka poe koikoi o ka aina, ka poe i noho iloko o Ierusalema; aka, iloko o na kulanakauhale o Iuda, noho iho la kela kanaka keia kanaka ma kahi i hoiliia nona iloko o ko lakou mau kulanakauhale, o ka Iseraela, o na kahuna, a me na Levi, a me ka poe Netini a me na mamo a na kauwa a Solomona.
Waɗannan su ne shugabannin yankuna waɗanda suka zauna a Urushalima (ko da yake waɗansu Isra’ilawa, da firistoci, da Lawiyawa, da ma’aikatan haikali, da zuriyar bayin Solomon, suka yi zama a cikin garuruwan Yahuda, kowanne a mallakarsa cikin garuruwa dabam-dabam,
4 Noho iho la iloko o Ierusalema kekahi poe o na mamo a Iuda, a me na mamo a Beniamina. O na mamo a Iuda, o Ataia ke keiki a Uzia, ke keiki a Zekaria, ke keiki a Amaria, ke keiki a Sepatia, ke keiki a Mahalaleela, o na mamo a Pereza;
yayinda sauran mutane daga Yahuda da Benyamin suka zauna a Urushalima). Daga zuriyar Yahuda akwai, Atahiya ɗan Uzziya, ɗan Zakariya, ɗan Amariya, ɗan Shefatiya, ɗan Mahalalel, wani zuriyar Ferez;
5 A o Maaseia ke keiki a Baruka, ke keiki a Kalahoze, ke keiki a Hazaia, ke keiki a Adaia, ke keiki a Ioiariba, ke keiki a Zekaria, ke keiki a Siloni.
da Ma’asehiya ɗan Baruk, ɗan Kol-Hoze, ɗan Hazahiya, ɗan Adahiya, ɗan Yohiyarib, ɗan Zakariya, zuriyar Shela.
6 O na mamo a pau a Pereza i noho iloko o Ierusalema, eha haneri a me kanaonokumamawalu kanaka koa.
Zuriyar Ferez waɗanda suka zauna a Urushalima sun kai ɗari huɗu da sittin da takwas, dukansu kuwa muhimman mutane ne.
7 Eia ka poe mamo a Beniamina, o Salu ke keiki a Mesulama, ke keiki a Ioeda, ke keiki a Pedaia, ke keiki a Kolaia, ke keiki a Maaseia, ke keiki a Itiela, ke keiki a Iesaia.
Daga zuriyar Benyamin akwai, Sallu ɗan Meshullam, ɗan Yowed, ɗan Fedahiya, ɗan Kolahiya, ɗan Ma’asehiya, ɗan Itiyel, ɗan Yeshahiya,
8 A mahope ona Gabai, Salai, eiwa haneri a me ka iwakaluakumamawalu.
da mabiyansa, Gabbai da Sallai, mutum 928.
9 A o Ioela ke keiki a Zikeri ka luna maluna o lakou; a o Iuda ke keiki a Senua ka mea maluna o ka mokuna alua o ke kulanakauhale.
Yowel ɗan Zikri ne babban shugabansu, Yahuda kuma ɗan Hassenuwa, ya shugabanci Yanki na Biyu na birni.
10 O kekahi poe o na kahuna; o Iedaia ke keiki a Ioiariba, o Iakina;
Daga firistoci akwai, Yedahiya ɗan Yohiyarib, da Yakin,
11 O Seraia ke keiki a Hilekia, ke keiki a Mesulama, ke keiki a Zadoka, ke keiki a Meraiota, ke keiki a Ahituba, ka luna o ka hale o ke Akua.
da Serahiya ɗan Hilkiya, ɗan Meshullam, ɗan Zadok, ɗan Merahiyot, ɗan Ahitub, mai lura da abubuwa a cikin gidan Allah,
12 A o ko lakou poe hoahanau ka poe nana i hana i ka hana o ka hale, ewalu haneri a me ka iwakaluakumamalua; a me Adaia, ke keiki a Ierohama, ke keiki a Pelalia, ke keiki a Amezi, ke keiki a Zekaria, ke keiki a Pasura, ke keiki a Malekia,
tare da’yan’uwansu waɗanda suke aiki domin haikali, su 822 ne. Akwai kuma Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Felaliya, ɗan Amzi, ɗan Zakariya, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya,
13 A me kona mau hoahanau, ka poe koikoi o na makua, elua haneri a me kanahakumamalua: a me Amasai ke keiki a Azareela, ke keiki a Ahezai, ke keiki a Mesilemota, ke keiki a Imera,
da’yan’uwansa waɗanda suke shugabannin iyalai, su 242. Sai kuma Amashsai ɗan Azarel, ɗan Ahzai, ɗan Meshillemot, ɗan Immer,
14 A me ko lakou mau hoahanau, he poe koa ikaika, hookahi haneri a me ka iwakaluakumamawalu; a o ka luna maluna o lakou o Zabediela, kekahi o ka poe koikoi.
da’yan’uwansa, su 128 ne muhimman mutane. Babban shugabansu shi ne Zabdiyel ɗan Haggedolim.
15 A o kekahi poe o na Levi; o Semaia ke keiki a Hasuba, ke keiki a Azerikama, ke keiki a Hasabia, ke keiki a Buni;
Daga Lawiyawa kuwa akwai, Shemahiya ɗan Hasshub, ɗan Azrikam, ɗan Hashabiya, ɗan Bunni,
16 A me Sabetai a me Iozabada, na mea maluna o ka hana mawaho no ka hale o ke Akua, kekahi o ka poe koikoi o ka Levi;
da Shabbetai, da kuma Yozabad, biyu cikin shugabanni Lawiyawa waɗanda suke da nawayar aiki waje da gidan Allah.
17 A me Matania ke keiki a Mika, ke keiki a Zabedi, ke keiki a Asapa, ka luna puana o ka mele ma ka pule ana; a me Bakebukia malalo iki ae o kona poe hoahanau, a me Abeda, ke keiki a Samua, ke keiki a Galala, ke keiki a Iedutuna.
Sai kuma Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zabdi, ɗan Asaf, shugaban da yake bi da hidimar godiya da kuma addu’a. Sai Bakbukiya, na biyu a cikin’yan’uwansa; da Abda ɗan Shammuwa, ɗan Galal, ɗan Yedutun.
18 O na Levi a pau iloko o ke kulanakauhale hoano, elua haneri a me kanawalukumamaha.
Lawiyawan da suke cikin birni mai tsarki sun kai 284.
19 A o na kiaipuka, o Akuba, o Talemona a me ko laua mau hoahanau, ka poe i kiai i na puka, hookahi haneri a me kanahikukumamalua
Matsaran ƙofofi kuwa su ne, Akkub, da Talmon, da’yan’uwansu waɗanda suke tsaron ƙofofi, su 172 ne.
20 A o ke koena o ka Iseraela, ka poe kahuna, na Levi, iloko no lakou o na kulanakauhale a pau o Iuda, kela kanaka keia kanaka ma kahi i hoiliia nona.
Sauran Isra’ilawa tare da firistoci, da Lawiyawa sun kasance a dukan garuruwan Yahuda, kowanne a mallakar kakansa.
21 Noho iho la ka poe Netini iloko o Opela; a maluna o ka poe Netini, o Ziha a me Gisepa.
Ma’aikatan haikali sun zauna a kan tudun Ofel. Ziha, da Gishfa ne suke lura da su.
22 A o ka luna o na Levi iloko o Ierusalema, o Uzi ke keiki a Bani, ke keiki a Hasabia, ke keiki a Matania, ke keiki a Mika. Noloko mai o ka poe mamo a Asapa, ka poe mele ma ka hana ana iloko o ka hale o ke Akua.
Babban shugaban Lawiyawa a Urushalima shi ne Uzzi ɗan Bani, ɗan Hashabiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mika. Uzzi yana ɗaya daga zuriyar Asaf, waɗanda suke mawaƙan da suke da nawayar hidima a gidan Allah.
23 No ka mea, kauoha ae la ke alii ia lakou i haawiia i ka poe mele kekahi oihana i kela la i keia la.
Mawaƙa sun bi umarnan sarki, a kan abin da za su yi kowace rana.
24 A o Petahia ke keiki a Mesezabeela, kekahi o na mamo a Zera ke keiki a Iuda, ma ko ke alii aoao no ia, i na mea a pau i pili i na kanaka.
Fetahahiya ɗan Meshezabel, ɗaya daga zuriyar Zera ɗan Yahuda ne, wakilin sarki cikin dukan al’amuran da suka shafi mutane.
25 No na kauhale ma ko lakou mau aina: noho iho la kekahi poe mamo a Iuda ma Kiriata-areba a me na kauhale e pili pu ana me ia. a ma Dibona a me na kauhale e pili pu ana me ia, a ma Iekabezeela a me na kauhale e pili pu ana me ia,
Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
26 A ma Iesua, a ma Molada, a ma Beta-peleta,
Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
27 A ma Hazara-suala, a ma Beeraseba, a me na kauhale e pili pu ana me ia,
da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
28 A ma Zikelaga, a ma Mekona, a me na kauhale e pili pu ana me ia,
Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
29 A ma Ena-rimona a ma Zarea, a ma Iaremuta,
Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
30 Zanoa, Adulama, a me na kauhale e pili pu ana me lakou, ma Lakisa, a me na aina e pili pu ana me ia, ma Azeka, a me na kauhale e pili pu ana me ia. Noho iho la lakou mai Beeraseba aku a i ke awawa o Hinoma.
da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
31 A o na mamo a Beniamina, mai Geba aku a ma Mikemasa a me Aia, a me Betela, a me na kauhale e pili pu ana me ia,
Zuriyar mutanen Benyamin daga Geba sun zauna a Mikmash, da Aiya, da Betel da ƙauyukanta,
32 Ma Anatots, Noba, Anania,
da Anatot, da Nob, da Ananiya,
33 Hazora, Rama, Gitaima,
da Hazor, da Rama, da Gittayim,
34 Hadida, Zeboima, Nebalata,
da Hadid, da Zeboyim, da Neballat,
35 Loda, a me Ono, ke awawa o ka poe kahuna hana.
da Lod, da Ono, da kuma a Kwarin Masu sana’a.
36 A o ka poe no na Levi, ua maheleia lakou ma Iuda a ma Beniamina.
Waɗansu gundumomin Lawiyawan Yahuda sun zauna a Benyamin.