< Mataio 24 >
1 I KO Iesu hele ana aku iwaho, haalele aku la ia i ka luakini, a hele mai la kaua poe haumana e kuhikuhi ia ia i na hale o ka luakini.
Yesu ya fita daga cikin haikalin ya kama hanyar sa. Almajiran sa suka zo suna nuna masa ginin haikali.
2 I mai la o Iesu ia lakou, Ke ike nei anei oukou i keia mau mea a pau? He oiaio ka'u e olelo aku nei ia oukou, e pau ia mau mea i ka hoohioloia; aole e koe kekahi pohaku maluna o kekahi pohaku.
Amma ya amsa masu yace, “kun ga dukkan wadannan abubuwan? Ina gaya maku gaskiya, ba ko dutse daya da za'a bari akan dan'uwansa wanda ba za'a rushe shi ba.”
3 I kona noho ana maluna o ka mauna Oliveta, hele malu aku la ka poe haumana io na la, i aku la, E hai mai oe ia makou, i ka manawa hea e hiki mai ai ia mau mea? Heaha hoi ka hoailona no kou hiki ana mai, a me ka hope o keia ao? (aiōn )
Yayin da ya zauna a kan dutsen zaitun, almajiran sa suka zo wurin sa a boye suka ce, “me zai zama alamar zuwanka da kuma na karshen duniya?” (aiōn )
4 Olelo mai la o Iesu ia lakou i aka la, E malama ia oukou, o hoopunipuni mai hekahi ia oukou.
Yesu ya amsa yace dasu, “Ku kula kada wani yasa ku kauce.”
5 No ka mea, he nui na mea e holo mai ma ko'u inoa, me ka i ana mai, Owau no ka Mesia, a he nui no ka poe e hoopunipuniia e lakou.
Gama da yawa za su zo da sunana. Za su ce, “ni ne almasihu,” kuma za su sa da yawa su kauce.
6 E lohe auanei oukou i na kaua, a me na lono no na kaua; e ao ia oukou iho, mai hopohopo; no ka mea, e hiki io mai ia mau mea a pau, aole nae ia ka hopena.
Za ku ji labarin yake-yake da kuma shelar yake-yake. Ku kula kar ku tsorata, domin dole abubuwan nan su faru; amma karshen dai tukunna.
7 E ku e ana kekahi lahuikanaka i kekahi lahuikanaka; a o kekahi aupuni i kekahi aupuni: a e hiki mai no na wi, a me na ahulau, a me na olai i kela wahi a i keia wahi.
Gama al'umma zata tayarwa al'umma, kuma mulki zai tayarwa mulki. Za'a yi yunwa da girgizar kasa a wurare dabam dabam.
8 O keia mau mea ka hoomaka ana o na popilikia.
Amma dukkan wadannan farkon ciwon haihuwa ne kawai.
9 la manawa, e haawi lakou ia oukou e hoomainoinoia mai ai, a e pepehi mai lakou ia oukou a make; a e inainaia mai hoi oukou e na lahuikanaka a pau no ko'u inoa.
Bayan haka za'a bada ku ga tsanani a kuma kashe ku. Dukkan al'ummai za su tsane ku saboda sunana.
10 Alaila hoi, he nui na mea e hihia ana; a e kumakaia aku kekahi i kekahi, e inaiua aku hoi kekahi i kekahi.
Daga nan da yawa za su yi tuntube, kuma su ci amanar juna, su kuma tsani juna.
11 E ku mai no hoi na kaula wahahee he nui loa, a e hoopunipuni aku hoi lakou i na kanaka he nui loa.
Annabawan karya da yawa za su taso kuma susa da yawa su kauce.
12 No ka nui ana mai o ka hewa, e malili no ke aloha o ka lehulehu.
Domin mugunta zata ribambanya, kaunar masu yawa zata yi sanyi.
13 Aka, o ka mea hoomanawanui aku a hiki i ka hopena, e ola ia.
Amma duk wanda ya jure har karshe, zai sami ceto.
14 A e haiia'ku no keia euanelio o ke aupuni ma na wahi aukauaka a pau, i mea e ike ai na lahuikanaka a pau: alaila iho e hiki mai ka hopena.
Za'a yi wa'azin wannan bisharar mulkin a dukkan duniya don ya zama shaida akan dukkan al'ummai. Daganan karshen zai zo.
15 Aia ike oukou i ka mea ino e hooneoneo ai e ku ana ma kahi hoano, ka mea i oleloia mai e ke kaula e Daniela; (o ka mea heluhelu, e pono e hoomaopopo iho oia, )
Don haka, idan kun ga abin kyama mai lalatarwa, wanda Annabi Daniyel ya yi maganar sa, Ya tsaya a wuri mai tsarki (bari mai karatu ya fahimta),
16 Alaila, o ka poe e noho ana ma Iudea, e holo lakou ma na kuahiwi.
bari wadanda ke yahudiya su gudu zuwa kan duwatsu,
17 O ka mea maluna o ka hale, mai iho iho ia e lawe i na mea oloko o kona hale.
Bari wanda yake kan bene kada ya sauko don daukar wani abu a cikin gidansa,
18 A o ka mea ma ka waena, mai hoi hou ia i hope e kii i kona kapa aahu.
kuma wanda yake gona kar ya dawo gida domin daukar babbar rigarsa.
19 Auwe ka poe wahine hapai, a me ka poe hanai waiu ia mau la!
Amma kaito ga wadanda suke dauke da yaro, ko masu shayarwa a wannan kwanakin!
20 E pule hoi oukou, i holo ole ai oukou i ka wa hooilo, aole hoi i ka la Sabati.
Ku yi addu'a kada gudun ku ya zama lokacin hunturu, ko ranan asabaci.
21 Alaila, e nui loa mai no ka popilikia, aohe popilikia me neia mai ke kumu mai o ka honua, aole hoi ma ia hope aku.
Domin za'ayi tsanani mai girma, wanda ba'a taba yin irin shi ba, tun farkon duniya har ya zuwa yau, a'a ba za ayi irin shi ba kuma.
22 Ina e hoopokole ole ia ua mau la la, ina aole loa e ola kekahi kanaka: aka, no ka poe i waeia, e hoopokoleia ua mau la la.
In ba don an rage kwanakin ba, da ba mahalukin da zai tsira. Amma albarkacin zababbun, za a rage kwanakin.
23 Ina e olelo mai kekahi ia oukou ia manawa, E, eia maanei ka Media; a, aia ma o, mai manao oukou he oiaio.
Sa'annan idan wani yace maku, duba, “ga Almasihu a nan!” ko, “ga Almasihu a can!” kar ku gaskata.
24 No ka mea, e ku ae no na Mesia wahahee, a me na kaula wahahee, a e hoike aku lakou i na hoailona nui, a me na mea kupanaha; a ina he mea hiki, ina e hoopunipuni hoi lakou i ka poe i waeia.
Gama annabawan karya da almasihan karya za su zo suna nuna alamu da al'ajibai, don su yaudari masu yawa zuwa ga bata, in ya yiwuma har da zababbun.
25 Aia hoi, ua hai e au mamua ia oukou.
Kun gani, na gaya maku kafin lokacin ya zo.
26 Nolaila, a i olelo mai lakou ia oukou, Aia la, ma ka waonahele oia, mai hele aku oukou ilaila: Aia hoi ia ma ke keena mehameha; mai manao oukou he oiaio.
Saboda haka, idan suka ce maku, “ga shi a jeji,” kar ku je jejin. Ko, “ga shi a can cikin kuryar daki,” kar ku gaskata.
27 No ka mea, e like me ka uila i anapu mai ai, mai ka hikina mai, a hoomalamalama aku i ke komohana; pela no hoi ka hiki ana mai o ke Keiki a ke kanaka.
Yadda walkiya ke haskakawa daga gabas zuwa yamma, haka nan zuwan Dan mutum zai zama.
28 No ka mea, i kahi e waiho ai ka heana, ilaila no e akoakoa ai na aeto.
Duk inda mushe yake, nan ungulai suke taruwa.
29 Mahope iho o ia mau la popilikia, e poeleele ana ka la, aole hoi e malamalama mai ka mahina, e haule iho hoi na hoku mai ka lani mai, a e hoonaueia na mea mana o ka lani.
Amma nan da nan bayan kwanakin tsananin nan, rana za ta duhunta, wata kuma ba zai ba da haskensa ba, taurari kuma za su fado daga sama, ikokin sammai za su girgiza.
30 Alaila, e ikea mai ai ka hoailona no ke Keiki a ke kanaka ma ka lani; a e uwe na lahuikanaka a pau o ka honua, aia ike lakou i ke keiki a ke kanaka e hele mai ana maluna o na ao o ka lani, me ka mana a me ka nani nui.
Sa'annan alamar Dan Mutum za ta bayyana a sararin sama, kuma dukkan kabilun duniya za su yi bakin ciki. Za su ga Dan Mutun na zuwa a gajimarai da iko da daukaka mai girma.
31 A e hoouna aku ia i kana poe anela me ka pu kani nui, a e hoakoakoa mai lakou i kona poe i waeia, mai na makani eha, a mai kela aoao o ka lani a mai keia aoao hoi
Zai aiki mala'ikunsa, da karar kaho mai karfi, kuma za su tattara dukkan zababbu daga dukkan kusurwoyi hudu, daga karshen sararin sama har zuwa wani karshen.
32 E ao oukou i ka olelonane no ka laau fiku; Aia opiopio na lala, a ulu ae na lau, na ike oukou, ke kokoke mai nei ke kau.
Kuyi koyi da itacen baure. Da zaran reshen sa ya yi toho ya fara bada ganye, za ku sani bazara ta kusa.
33 Pela hoi, a ike oukou i keia mau mea a pau, alaila e ike oukou, na kokoke mai ia, aia ma ka puka.
Haka kuma, idan kun ga dukkan wadannan abubuwa, ya kamata ku sani, Ya yi kusa, ya na bakin kofa.
34 Ho oiaio ka'u e olelo aku nei ia oukou, Aole e hala aku keia hanauna, a hiki e mai ua mau mea la a pau.
Ina gaya maku gaskiya, wannan zamanin ba zai wuce ba, sai dukkan wadannan abubuwan sun faru.
35 E lilo ana ka lani a me ka honua; aka, aole loa e lilo ka'u mau olelo.
Sama da kasa za su shude, amma kalmomina ba za su shude ba.
36 Aole i ike kekahi kanaka ia la a me ia hora, aole hoi na anela o ka lani; o ko'u Makua wale no.
Amma game da ranan nan ko sa'a ba wanda ya sani, ko mala'ikun sama, ko Dan, sai Uban kadai.
37 Me na la o Noa, pela hoi ka hiki ana mai o ke Keiki a ke kanaka.
Kamar yadda kwanakin Nuhu suke, haka zai zama game da zuwan Dan Mutum.
38 No ka mea, i na la mamua o ke kaiakahinalii, ai lakou a inu hoi, mare lakou a hoopalau no ka mare ana, a hiki i ka la i komo ai o Noa iloko o ka halelana;
A wadannan kwankin kafin zuwan ruwan tsufana suna ci suna sha, suna aure suna aurarwa har ranar da Nuhu ya shiga jirgin,
39 Aole lakou i ike, a hiki mai ke kaiakahinalii, a pau loa ae la lakou i ka make: pela no hoi ka hiki ana mai o ke Keiki a ke kanaka.
ba su san kome ba har ruwan ya zo ya cinye su haka ma zuwan Dan Mutun zai zama.
40 Alaila, elua kanaka ma ka waena, e laweia kekahi, a e koe no kekahi.
Sa'annan mutane biyu zasu kasance a gona za a dauke daya, a bar daya a baya.
41 Elua wahine e wili palaoa ana, a laweia kekahi, a e koe no kekahi.
Mata biyu na nika a manika za a dauke daya, za a bar dayar.
42 Nolaila, e kiai oukou; no ka mea, aole oukou ike i ka hora e hiki mai ai ko oukou Haku.
Don haka sai ku yi zaman tsaro, domin baku san ranar da Ubangijinku zai zo ba.
43 Ua ike oukou i keia, ina paha i ike ka mea hale i ka wati e hiki mai ai ka aihue, ina ua kiai ia, i wawahi ole ia'i kona hale.
Amma ku san wannan, idan maigida ya san lokacin da barawo zai zo, zai zauna a shirye ba zai bar gidan sa har a balle a shiga ba.
44 Pela hoi oukou e noho ai me ka makaukau; no ka mea, i ka hora e manao ole ia'i e oukou, o hiki mai no ke Keiki a ke kanaka.
Don haka sai ku shirya, domin Dan Mutum zai zo a sa'ar da ba ku yi zato ba.
45 Owai la ke kanwa malama pono, naanao, i hoonohoia'e e kona haku i luna no kona mau ohua e haawi aku i ai na lakou i ka manawa pono.
To wanene amintaccen bawannan mai hikima, wanda maigidan sa ya sa ya kula mar da gida, domin ya ba su abinci a kan lokaci?
46 E pomaikai ana ua kauwa la, ke ike mai kona haku ia ia e hana ana pela i kona hoi ana mai.
Mai albarka ne bawan, da mai gidan zai same shi a kan aikin sa a lokacin da ya dawo.
47 He oiaio ka'u e olelo aku nei ia oukou, e hoonoho kela ia ia maluna o kona waiwai a pau.
Ina gaya maku gaskiya mai gidan zai dora shi a kan dukkan a binda yake da shi.
48 Aka, o ke kauwa ino la, i olelo iho iloko o kona naau, Ke hoohakalia nei kuu haku i kona hoi ana mai;
Amma idan mugun bawa ya ce a zuciyarsa, “maigida na ya yi jinkiri,”
49 A ke hoomaka ia e pepehi i na hoa kauwa ona, a e ai pu a e inu pu me ka poe ona:
sai ya fara dukan sauran barorin, ya yi ta ci da sha tare da mashaya,
50 E hoi hon mai no ka haku o ua kanwa la, i ka la i kiai ole ai ia, a me ka hora i manao ole ai ia;
uban gidan bawan zai dawo a ranar da bawan bai zata ba, a lokacin da bai sani ba.
51 A e hookaawale aku kela ia ia, a e haawi aku i kana kuleana me ka poe hookamani; ilaila ka uwe ana a me ka uwi ana o na niho.
Uban gidansa zai datsa shi biyu, karshen sa zai zama daidai da na munafukai, za a sashi inda a ke kuka da cizon hakora.