< Mareko 1 >
1 O KA mua o ka euanelio no Iesu Kristo, ke Keiki a ke Akua;
Farkon bishara game da Yesu Kiristi, Ɗan Allah.
2 E like me ia i palapalaia e ke kaula, e Isaia, Aia hoi, ke hoouna aku nei au i ko'u elele mamua o kou alo, nana no e hoomakaukau i kou alanui mamua ou.
An rubuta a cikin littafin annabi Ishaya cewa, “Zan aika da ɗan aikena yă sha gabanka, wanda zai shirya hanyarka,”
3 Ka leo o ka mea e kala ana ma ka waonahele, E hoomakaukau oukou i ke alanui no ka Haku, e hana i kona mau kuamoo, i pololei.
“muryar mai kira a hamada tana cewa, ‘Ku shirya wa Ubangiji hanya, ku miƙe hanyoyi dominsa.’”
4 Bapetizo ae la o Ioane ma ka waonahele, me ke ao mai i ka bapetizo ana no ka mihi, i mea e kalaia mai ai ka hala.
Ta haka Yohanna ya zo, yana baftisma a yankin hamada, yana kuma wa’azin baftismar tuba don gafarar zunubai.
5 Hele aku la io na la ko ka aina a pau o Iudea, a me ko Ierusalema a pau, a bapetizoia iho la lakou e ia iloko o ka muliwai o Ioredane, me ka hai ana mai i ko lakou hewa.
Dukan ƙauyukan Yahudiya da dukan mutanen Urushalima suka fiffito zuwa wurinsa. Suna furta zunubansu, ya kuwa yi musu baftisma a Kogin Urdun.
6 Ua aahuia o loane i ke kapa hulu kamelo, a he kaei ili ma kona puhaka; a he uhini kana ai, a me ka meli o ka nahelehele.
Yohanna ya sa tufafin gashin raƙumi, ya kuma yi ɗamara da fata. Abincinsa fāri ne da kuma zumar jeji.
7 Ao mai la ia, i mai la, E hele mai ana kekahi mahope nei o'u, ua oi aku ia mamua o'u, aole au e pono ke kulou iho, e wehe i ke kaula o kona mau kamaa.
Wannan kuwa shi ne saƙonsa, “A bayana, wanda ya fi ni iko yana zuwa, ban kuwa isa in sunkuya in kunce igiyar takalmansa ba.
8 Ua bapetizo aku no wau ia oukou i ka wai; aka, nana oukou e bapetizo aku i ka Uhane Hemolele.
Ina muku baftisma da ruwa, amma shi zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki.”
9 Eia kekahi, ia mau la, hele mai la o Iesu, mai Nazareta o Galilaia mai, a bapetizoia iho la ia e Ioane iloko o Ioredane.
A lokacin, Yesu ya zo daga Nazaret na Galili, Yohanna kuwa ya yi masa baftisma a Urdun.
10 A i kona pii koke ana, mai ka wai mai, ike aku la ia i na lani, ua hamama, a i ka Uhane me he manu nunu la e iho mai ana maluna ona.
Da Yesu yana fitowa daga ruwan, sai ya ga sama ya buɗe, Ruhu kuma yana saukowa a kansa kamar kurciya.
11 A pae mai la ka leo, mai ka lani mai, O oe no ka'u Keiki punahele, ka mea a'u i lealea nui aku ai.
Sai murya ta fito daga sama ta ce, “Kai ne Ɗana, wanda nake ƙauna, da kai kuma nake fari ciki ƙwarai.”
12 Ia wa iho, kipaku ae la ka Uhane ia ia i ka waonahele.
Nan da nan, sai Ruhu ya kai shi cikin hamada,
13 Malaila no ia ma ka waonahele, hookahi kanaha la i hoowalewaleia mai e Satana, mawaena o na holoholona hihiu; a malama mai na anela ia ia.
ya kuma kasance a hamada kwana arba’in, Shaiɗan yana gwada shi. Yana tare da namomin jeji, mala’iku kuma suka yi masa hidima.
14 Mah ope iho o ka paa ana o Ioane iloko o ka halepaahao, hele mai la Iesu i Galilaia, me ka hai ana mai i ka euanelio no ke aupuni o ke Akua;
Bayan da aka sa Yohanna a kurkuku, sai Yesu ya shigo cikin Galili, yana shelar bisharar Allah.
15 I mai la, Ua hiki mai nei ka manawa, ua kokoke mai nei ke aupuni o ke Akua. E mihi oukou a e manaoio i ka euanelio.
Yana cewa, “Lokaci ya yi. Mulkin Allah ya yi kusa. Ku tuba, ku gaskata bishara!”
16 I kona hele ana ae mai ka moanawai o Galilaia, ike mai la oia ia Simona, a me kona kaikaina, o Anederea, e kuu ana i ka upena ma ka moanawai; no ka mea, he mau lawaia laua.
Yayinda Yesu yake tafiya a gaɓar Tekun Galili, sai ya ga Siman da ɗan’uwansa Andarawus, suna jefa abin kamun kifi a cikin tafkin, domin su masunta ne.
17 I mai la Iesu ia laua, E hahai olua mamuli o'u, a e hoolilo wau ia olua i mau lawaia kanaka.
Yesu ya ce, “Ku zo, ku bi ni, ni kuwa zan mai da ku masuntan mutane.”
18 Haalele koke iho la laua i ka laua mau upena, a hahai aku la ia ia.
Nan da nan, suka bar abin kamun kifinsu, suka bi shi.
19 A hele iki ae la ia, ike mai la oia ia Iakobo a Zebedaio, a me kona kaikaina o Ioane, iluna pu laua o ka moku e hono ana i na upena.
Da ya yi gaba kaɗan, sai ya ga Yaƙub ɗan Zebedi, da ɗan’uwansa Yohanna a cikin jirgin ruwa, suna gyaran abin kamun kifinsu.
20 Kahea koke mai la ia laua; a haalele iho la laua i ko laua makuakane, ia Zebedaio, iluna o ka moku, me na kanaka paaua, a hahai aku la laua ia ia.
Ba da ɓata lokaci ba, ya kira su, sai suka bar mahaifinsu Zebedi a cikin jirgin ruwan, tare da’yan haya, suka kuwa bi shi.
21 Hele ae la lakou i Kaperenauma, komo koke ae la ia iloko o ka halehalawai i ka la Sabati, a ao mai la.
Suka tafi Kafarnahum. Da ranar Asabbaci ta kewayo, sai Yesu ya shiga majami’a ya fara koyarwa.
22 Mahalo iho la lakou i kana ao ana, no ka mea, ao mai la oia ia lakou, me he mea mana la, aole like me ka poe kakauolelo.
Mutane suka yi mamakin koyarwarsa, domin ya koyar da su kamar wanda yake da iko, ba kamar malaman dokoki ba.
23 A maloko o ko lakou halehalawai kekahi kanaka i loohia e ka uhane ino, a walaau ae la ia;
Nan take, sai wani mutum mai mugun ruhu a majami’arsu, ya ɗaga murya ya ce,
24 I ae la, Ea, heaha kau ia makou, e Iesu no Nazereta? I hele mai nei anei oe e luku mai ia makou? Ua ike no au ia oe; o oe no ka mea hoano a ke Akua.
“Ina ruwanka da mu, Yesu Banazare? Ka zo ne don ka hallaka mu? Na san wane ne kai, Mai Tsarki nan na Allah!”
25 Papa ae la Iesu ia ia, i ae la, Hamau, e puka mai oe iwaho ona.
Yesu ya tsawata masa ya ce, “Yi shiru! Fita daga cikinsa!”
26 Hookaawili iho la ka uhane ino ia ia, walaau ae la ia me ka leo nui, a paka mai la ia iwaho ona.
Sai mugun ruhun ya jijjiga mutumin da ƙarfi, ya fita daga jikinsa da ihu.
27 Mahalo aku la lakou a pau, nolaila, nalu lakou ia lakou iho no, i ae la, Heaha la keia? Heaha la hoi keia ao hou ana? No ka mea, me ka leo mana no oia e kauoha aku nei i na uhane ino, a hoolohe io aku no lakou ia ia.
Dukan mutane suka yi mamaki, suna tambayar juna suna cewa, “Mene ne haka? Tabɗi! Yau ga sabuwar koyarwa kuma da iko! Yana ma ba wa mugayen ruhohi umarni, suna kuma yin masa biyayya.”
28 Kui koke aku la kona kaulana ma na mokuna a pau o Galilaia.
Labari game da shi ya bazu nan da nan ko’ina a dukan yankin Galili.
29 I ko lakou puka ana iwaho o ka halehalawai, komo koke ae la lakou me Iakobo, a me Ioane iloko o ka hale o Simona laua o Anederea,
Da suka bar majami’ar, sai suka tafi gidan su Siman da Andarawus, tare da Yaƙub da Yohanna.
30 E moe ana ka makuahunoaiwnhine o Simona, i ka mai kuni; a hai koke ae la lakou ia Iesu nona.
Surukar Siman tana kwance da zazzaɓi, sai suka gaya wa Yesu game da ita.
31 Alaila, hele mai la ia, lalau iho la i kona lima, hoala mai la ia ia; a haalele koke iho la ke kuni ia ia, a lawelawe ae la ia na lakou.
Sai ya je wajenta, ya kama hannunta, ya ɗaga ta. Zazzaɓin kuwa ya sāke ta, ta kuma yi musu hidima.
32 A ahiahi ae la, i ke komo ana a ka la, halihali mai la lakou io na la i na mea a pau i loohia i ka mai a me na daimonio.
A wannan yamma, bayan fāɗuwar rana, mutane suka kawo wa Yesu dukan marasa lafiya, da masu aljanu.
33 Akoakoa mai la ko ke kulanakauhale a pau ma ka ipuka.
Duk garin ya taru a ƙofar gidan.
34 He nui na mea mai ana i hoola mai ai, na mea i loohia i kela mai, i keia mai, a nui no hoi na daimonio ana i mahiki aku ai; aole ia i ae mai ia lakou e olelo iki ae, no ka mea, ua ike lakou ia ia.
Yesu kuwa ya warkar da marasa lafiya da yawa da suke da cututtuka iri-iri. Ya kuma fitar da aljanu da yawa, amma bai yarda aljanun suka yi magana ba, don sun san wane ne shi.
35 A i ka pili o ke ao ae, i ka wa poeleele, ala ae la ia, hele aku la iwaho, a hiki i kahi mehameha, ilaila oia i pule ai.
Da sassafe, tun da sauran duhu, Yesu ya tashi, ya bar gida, ya tafi wani wurin da ba kowa, a can ya yi addu’a.
36 A hahai aku la o Simona ia ia a me ka poe me ia pu.
Siman da abokansa suka fita nemansa.
37 A loaa mai la oia ia lakou, i aku la lakou ia ia, Ke imi nei na kanaka a pau ia oe.
Da suka same shi, sai suka ce, “Kowa yana nemanka!”
38 I mai la oia ia lakou, E hele kakou ma kela mau kulanakauhale, e ao aku ai au malaila. O ko'u mea ia i hele mai ai iwaho nei.
Yesu ya amsa ya ce, “Mu je wani wuri dabam, zuwa ƙauyukan da suke kusa, don in yi wa’azi a can ma. Wannan shi ne dalilin zuwana.”
39 A ao mai la ia ma ko lakou halehalawai ma Galilaia a pau, a mahiki aka la hoi i na daimonio.
Sai ya tafi ko’ina a Galili, yana wa’azi a majami’unsu, yana kuma fitar da aljanu.
40 Hele aku la kekahi mai lepera io na la, kukuli iho la, nonoi aku ia ia, i aka la, Ina makemake oe, e hiki no ia oe ke huikala mai ia'u.
Wani mutum mai kuturta ya zo wurinsa, ya durƙusa ya roƙe shi ya ce, “In kana so, za ka iya tsabtacce ni.”
41 Haehae ae la ko Iesu aloha, o aku la kona lima, a hoopa aku la ia ia, i ae la, Ua makemake au, e huikalala oe.
Cike da tausayi, sai Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka tsabtacce!”
42 A i kana olelo ana, haalele koke aku la ka lepera ia ia, a huikalaia oia.
Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi, ya kuma warke.
43 Kauoha ikaika aku la Iesu ia ia, alaila, kuu iho la.
Yesu ya sallame shi nan take, da gargaɗi mai ƙarfi cewa,
44 I aku la ia ia, E ao oe, mai hai iki aku i kekahi; aka, e hele aku oe e hoike aku ia oe iho i ke kahuna, a e mohai aku no kou huikalaia i ka mea a Mose i kauoha mai ai, i mea e ike ai lakou.
“Ka lura kada ka gaya wa kowa wannan. Amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, ka kuma miƙa hadayun da Musa ya umarta saboda tsarkakewarka, don yă zama shaida gare su.”
45 A hiki aku ua kanaka la iwaho, hoolaha ae la ia, a hookaulana loa ia mea, nolaila, i ole ai e hiki ia Iesu ke komo maopopo iloko o ke kulanakauhale, iwaho aku no ia i na wahi mehameha; a hele aku la ko kela wahi, ko keia wahi io na la.
A maimakon haka, sai ya fita, ya fara magana a sake, yana baza labarin. Saboda haka, Yesu bai ƙara iya shiga cikin gari a fili ba, sai dai ya kasance a wuraren da ba kowa. Duk da haka, mutane suka yi ta zuwa wurinsa daga ko’ina.