< Malaki 3 >
1 A IA hoi, e hoouna auanei au i ko'u elele, Nana e hoomakaukau i ke alanui imua o'u: A e hiki wawe mai auauei ka Haku, a oukou e imi nei, iloko o kona luakini, Oia ke elele o ka berita, o ka mea a oukou e makemake nei: Ea, e hele mai ana ia, wahi a Iehova o na kaua.
“Duba, zan aika manzona, wanda zai shirya hanya a gabana. Sa’an nan a farat ɗaya Ubangiji wanda kuke nema zai zo haikalinsa. Manzon alkawari, wanda kuke sa zuciya kuwa zai zo,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
2 Aka, owai ke hoomanawanui i ka la o kona hiki ana mai? Owai hoi ke ku paa i kona ikeia ana? No ka mea, e like auanei ia me ke ahi o ka mea hoohehee, A me ke sopa o ka mea hoomaemae:
Amma wa zai jure wa ranar zuwansa? Wa zai iya tsaya sa’ad da ya bayyana? Gama zai zama kamar wuta mai tace ƙarfe, ko sabulu mai wanki.
3 A noho ia he mea hoohehee a me ka hoomaemae i ke kala; A e huikala ia i na keiki a Levi, A e hoomaemae oia ia lakou e like me ke gula a me ke kala, I mohai aku ai lakou i ka mohai pono na Iehova.
Zai zama kamar mai tace azurfa da mai tsarkaketa; zai tsabtacce Lawiyawa, yă kuma tace su kamar zinariya da azurfa. Sa’an nan Ubangiji zai sami mutanen da za su kawo hadayu a cikin adalci.
4 Alaila, e maliuia mai ai o Iehova i ka mohai ana a ka Iuda a me ko Ierusalema, E like me ia i na la kahiko, a i na makahiki mamua.
Hadayun Yahuda da na Urushalima za su zama yardajje ga Ubangiji, za su zama kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a shekarun baya.
5 Ke hookokoke aku nei au io oukou la e hooko i ke kanawai; E wikiwiki au i ka hoike ku e i na kahuna anaana, Me na moe kolohe, a i na mea hoohiki wahahee, Me ka poe hoonele i na mea hoolimalima i ka lakou uku, A i ka poe hoonele i ka wahinekauemake, a me ke keiki makua ole, A i ka poe hoohuli ae i ko ka malihini, aole hoi i makau ia'u, wahi a Iehova o na kaua.
“Ta haka zan zo kusa da ku don in yi hukunci. Zan hanzarta ba da shaida a kan masu yin sihiri, da mazinata da masu shaidar zur. Zan ba da shaida a kan waɗanda suke zaluntar ma’aikata a kan albashinsu, da waɗanda suke ƙwarar gwauraye da marayu, suna kuma hana baƙi samun adalci, ba sa ma tsorona,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
6 No ka mea, owau no Iehova, aole au e lauwili, Nolaila, aole oukou i hoopauia, e na mamo o Iakoba.
“Ni Ubangiji ba na canjawa. Shi ya sa ku zuriyar Yaƙub, ba a hallaka ku ƙaƙaf ba.
7 Mai na la mai o ko oukou poe makua, Ua haalele oukou i ko'u mau kanawai, me ka malama ole. E hoi hou mai oukou ia'u nei, a e hoi hou aku au io oukou la, Wahi a Iehova o na kaua. Aka, ke ninau mai nei oukou, Ma ke aha ka makou e hoi hou aku ai?
Tun zamanin kakanninku, kun juye wa ƙa’idodina baya, ba ku kuma kiyaye su ba. Ku komo gare ni, ni kuma zan koma gare ku,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya za mu koma gare ka?’
8 E pono anei i ke kanaka ke hao i ka ke Akua? Aka, ua hao oukou i ka'u: a ke ninau mai nei oukou, Ma ke aha ka makou i hao ai i kau? I na hapaumi o ka waiwai, a me na mohai.
“Mutum zai iya yi wa Allah fashi ne? Duk da haka kun yi mini fashi. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya muka yi maka fashi?’ “A wajen zakka da hadayu.
9 Ua hoahewaia oukou i ka poino; No ka mea, ua hao oukou i ka'u, o keia lahuikanaka a pau.
Kuna ƙarƙashin la’ana, dukan al’ummarku, domin kuna yin mini fashi.
10 E lawe mai i na waiwai hapaumi a pau iloko o ka hale ahu waiwai, I ai maloko o ko'u hale; A e hoao mai oukou ia'u ma ia mea, wahi a Iehova o na kaua, I wehe ai paha au i na puka wai o ka Iani, A e ninini iho i ka pomaikai maluna o oukou, a lawa a hu.
Ku kawo dukan zakka cikin gidan ajiya, don a kasance da abinci a gidana. Ku gwada ni a wannan ku ga, ko ba zan buɗe taskokin sama in zubo muku albarka mai yawa, wadda har ba za ku rasa wurin sa ta ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
11 A no oukou wau e papa aku ai i ka mea hokai, I hoopau ole ai ia i ka hua o ko oukou aina, Aole hoi ia e hoolilo no oukou i ke kumuwaina o ke kula i mea hua ole, Wahi a Iehova o na kaua.
Zan hana ƙwari su cinye hatsinku. Kuringar inabi a gonakinku kuma ba za su zubar da’ya’yansu kafin su nuna ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
12 A e kapa mai auanei na lahuikanaka a pau ia oukou, he pomaikai; No ka mea, e lilo oukou i poe mea aina i makemakeia, Wahi a Iehova o na kaua.
“Sa’an nan dukan al’ummai za su ce da ku masu albarka, gama ƙasarku za tă yi daɗin zama,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
13 Ua oolea ka oukou mau olelo ku e mai ia'u, wahi a Iehova; A ke ninau mai nei oukou, Heaha ka makou i olelo ku e ai ia oe?
“Kun faɗi mugayen abubuwa a kaina,” in ji Ubangiji. “Duk da haka kuka ce, ‘Me muka faɗa a kanka?’
14 Ua olelo oukou, He mea ole ka malama i ka Akua: Heaha hoi ka pomaikai ke malama kakou i ka mea ana i kauoha mai ai, A ke hele hoi me ke kapa eleele imua o Iehova o na kaua?
“Kun ce, ‘Ba amfani a bauta wa Allah. Wanda amfani muka samu ta wurin kiyaye umarnansa muna yawo kamar masu makoki a gaban Ubangiji Maɗaukaki?
15 Nolaila, ke kapa nei kakou i ka poe hookiekie he pomaikai; He oiaio, ua kukuluia'e iluna ka poe hana ino; Ina hoi e hoao lakou i ke Akua, ua pakele no lakou.
A ganinmu, masu girman kai suna jin daɗi. Masu aikata mugunta kuwa ba arziki kaɗai suka yi ba, amma sukan gwada Allah da mugayen ayyukansu, su kuwa zauna lafiya.’”
16 Alaila, o ka poe makau ia Iehova, Kamailio pu iho lakou i kekahi i kekahi; A haliu mai la o Iehova, a hoolohe mai la, A ua kakauia ka buke hoomanao imua ona no lakou, No ka poe makau ia Iehova, a me ka poe hoomanao i koua inoa.
Sa’an nan waɗanda suke tsoron Ubangiji suka yi magana da juna, Ubangiji kuwa ya kasa kunne ya kuma ji. A gabansa aka rubuta a littafin tarihi waɗanda suke tsoron Ubangiji, suna kuma girmama sunansa.
17 No'u no lakou, wahi a Iehova o na kaua, I ka la a'u e ahu iho ai i kuu waiwai; A e lokomaikai au ia lakou, E like me ka lokomaikai ana o ka makua i kana keiki nana ia I malama.
“A ranar da na shirya ajiyayyen mallakata, za su zama nawa,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ji kansu kamar yadda mahaifi cikin tausayi yakan ji kan ɗansa wanda yake masa hidima.
18 Alaila, e huli mai auanei oukou, A e nana maopopo iwaena o ka poe pono a o ka poe hewa, Iwaena hoi o ka mea malama i ke Akua, a me ka mea malama ole.
Za ku kuma ga bambanci tsakanin masu adalci da mugaye, tsakanin waɗanda suke wa Allah hidima da kuma waɗanda ba sa yi.