< Oihanakahuna 24 >

1 OLELO mai la o Iehova ia Mose, i mai la,
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 E kauoha oe i na mamo a Iseraela, e lawe mai ia oe i ka aila oliva maemae i kuiia, i malamalama, e mau ai ka aa ana o na ipukukui.
“Ka umarci Isra’ilawa su kawo tsabtataccen mai na zaitun da aka matse, don ƙuna fitilun yadda harshen wutar ba zai taɓa mutuwa ba.
3 Mawaho o ka paku o ka mea hoike, iloko o ka halelewa o ke anaina, e hooponopono mau ai o Aarona ia mai ke ahiahi a kakahiaka ma ke alo o Iehova; he kanawai mau ia i ko oukou mau hanauna.
Za a ajiye su waje da labulen Wuri Mafi Tsarki a Tentin Sujada, Haruna zai riƙa kula da fitilun a gaban Ubangiji, daga yamma zuwa safiya. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsararraki masu zuwa.
4 E hooponopono mau oia i na kukui maluna o ka ipukukui maemae imua o Iehova.
Dole a ci gaba da shirya fitilu a kan wurin ajiye fitila na zinariya, a gaban Ubangiji.
5 A e lawe oe i ka palaoa wali, a e hoomoa i na popo ona he umikumamalua; elua hapaumi dila iloko o ka popo hookahi.
“Ɗauki gari mai laushi a gasa dunƙulen burodi goma sha biyu, a yi amfani da humushi biyu na garwan gari don kowace burodi.
6 A e hoonoho oe ia mau mea ma na lalani elua, eono i ka lalani hookahi, maluna o ka papa maemae, ma ke alo o Iehova.
A shirya su jeri biyu, guda shida a kowane jeri a kan teburin da aka yi da zinariya zalla, a gaban Ubangiji.
7 A e kau aku oe i ka mea ala maemae maluna o na lalani, i kau ia maluna o ka berena i mea hoomanao, he mohai puhi no Iehova.
Za a zuba turare a kowane layin dunƙulen burodin don yă kasance abin tunawa a bisa burodin. Turaren zai ƙone a madadin burodin don yă zama kamar hadayar da aka miƙa da wuta ga Ubangiji.
8 I kela Sabati keia Sabati e hoonoho mau ai oia ia mea ma ke alo o Iehova, na na mamo mai a Iseraela, ma ka berita mau loa.
Za a shirya wannan gurasa a gaban Ubangiji kowane Asabbaci, a madadin Isra’ilawa a matsayin madawwamin alkawari.
9 E lilo hoi ia na Aarona a na kana mau keiki, a e ai lakou ia ma kahi hoano; no ka mea, he hoano loa ia nona, no na mohai puhi no Iehova ma ke kanawai mau loa.
Wannan burodin zai zama na Haruna da’ya’yansa maza, waɗanda za su ci a tsattsarkan wuri, gama sashe ne mafi tsarki na rabonsu na kullum na hadayar da aka yi da wuta ga Ubangiji.”
10 A o ke keiki a ka wahine o ka Iseraela, he kanaka Aigupita kona makuakane, ua hele ae ia iwaena o na mamo a Iseraela: a o keia keiki a ka Iseraela, a me kekahi kanaka Iseraela, ua hakaka pu i kahi hoomoana;
To, ɗan wata mutuniyar Isra’ila wanda mahaifinsa mutumin Masar ne, ya je cikin Isra’ilawa, sai faɗa ta tashi tsakaninsa da wani mutumin Isra’ila a cikin sansani.
11 A ua hoino wale ke keiki a ka wahine Iseraela, i ka Inoa, a ua kuamuamu hoi; a lawe mai lakou ia ia io Mose la: (o Selomita ka inoa o kona makuwahine, ke kaikamahine a Diberi, no ka ohana a Dana: )
Ɗan mutuniyar Isra’ila ya saɓi Sunan Ubangiji, ya kuma la’ana shi, saboda haka aka kawo shi wa Musa. (Sunan mahaifiyarsa Shelomit ne,’yar Dibri na kabilar Dan.)
12 Hahao ae la lakou ia ia i kahi e paa ai, i hoikeia mai ka manao o Iehova ia lakou.
Suka sa shi a gidan tsaro sai lokacin da nufin Ubangiji ya nuna musu abin da za su yi da shi.
13 Olelo mai la hoi o Iehova ia Mose, i mai la,
Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
14 E lawe ae i ka mea kuamuamu mawaho ae o kahi hoomoana; a o ka poe a pau i lohe, e kau ko lakou mau lima maluna o kona poo, a e hailuku ke anaina a pau ia ia.
“Ka kai mai saɓon nan waje da sansani. Duk waɗanda suka ji maganar da mai saɓon nan ya yi su ɗibiya hannuwansu a kansa, taron jama’a kuwa gaba ɗaya su jajjefe shi da duwatsu.
15 E olelo hoi oe i na mamo a Iseraela, penei, O kela kanaka keia kanaka i kuamuamu i kona Akua, e kau no kona hewa maluna ona iho.
Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘Duk wanda ya zagi Allahnsa, alhakin zai rataya a wuyansa,
16 A o ka mea hoino wale i ka ihoa o Iehova, e make io no ia; e hailuku io aku ke anaina a pau ia ia; o ka malihini, e like pu me ke kamaaina, i ka wa e hoino ai i ka Inoa, e make no ia.
duk wanda ya saɓi sunan Ubangiji, dole a kashe shi. Dole jama’a gaba ɗaya su jajjefe shi da duwatsu. Ko baƙo, ko haifaffen ɗan ƙasa, sa’ad da ya saɓi Sunan Ubangiji, dole a kashe shi.
17 A o ka mea pepehi i ke kanaka, e make io no ia.
“‘Duk wanda ya kashe mutum, dole a kashe shi.
18 A o ka mea pepehi i ka holoholona, e hoihoi aku no oia i holoholona no ka holoholona.
Duk wanda ya kashe dabbar wani, dole yă biya, rai domin rai.
19 Ina haawi ke kanaka i kona hoalauna i kina iloko o kona kino, e like me kana hana ana aku, pela no e hanaia mai ai ia;
Duk wanda ya yi wa maƙwabcinsa rauni, sai a yi masa abin da ya yi;
20 He eha no ka eha, he maka no ka maka, he niho no ka niho: me kana i haawi ai i ke kanaka i kina iloko ona, pela no e hanaia'e ai ia.
karaya don karaya, ido don ido, haƙori don haƙori. Kamar yadda ya yi wa wani rauni, shi ma a yi masa.
21 O ka mea pepehi i ka holoholona, e hoihoi no oia ia; a o ka mea pepehi i ke kanaka, e make ia.
Duk wanda ya kashe dabba, dole yă biya, amma duk wanda ya kashe mutum, dole a kashe shi.
22 I hookahi kanawai ko oukou no ka malihini, a no ka mea o ko oukou aina iho; no ka mea, owau no Iehova ko oukou Akua.
Za ku kasance da doka iri ɗaya wa baƙo da kuma wa haifaffen ɗan ƙasa. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
23 Olelo ae la o Mose i na mamo a Iseraela, e lawe ae i ka mea kuarauamu iwaho o kahi hoomoana, a e hailuku aku ia ia me na pohaku; hana iho la ua mamo a Iseraela e like me ke kauoha a Iehova ia Mose.
Sai Musa ya yi wa Isra’ilawa magana, suka kuwa kai mai saɓon waje da sansani, suka jajjefi shi da duwatsu. Isra’ilawa suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa.

< Oihanakahuna 24 >