< Oihanakahuna 16 >

1 OLELO mai la o Iehova ia Mose mahope iho o ka make ana o na keiki elua a Aarona, i ko laua kaumaha ana imua o Iehova a make iho la:
Ubangiji ya yi magana da Musa bayan mutuwar’ya’yan Haruna biyu maza waɗanda suka mutu sa’ad da suka kusaci Ubangiji.
2 I mai la hoi o Iehova ia Mose, E olelo ae oe ia Aarona i kou kaikuaana, i ole ai ia e hele mai i na wa a pau iloko o kahi hoano, maloko o ka paku, ma ke alo o ka noho aloha, ka mea maluna o ka pahu, o make ia; no ka mea, e ikea au iloko o ke ao, maluna o ka noho aloha.
Ubangiji ya ce wa Musa, “Faɗa wa ɗan’uwanka Haruna, kada yă riƙa shiga Wuri Mafi Tsarki bayan labule koyaushe, wato, a gaban murfi wanda yake bisa akwatin alkawari, domin kada yă mutu, gama zan bayyana a cikin girgije a kan murfin.
3 Penei e komo ai o Aarona iloko o kahi hoano, me ka bipikane opiopio i mohailawehala, a me ka hipakane i mohaikuni.
“Ga yadda Haruna zai shiga wuri mai tsarki, zai zo da ɗan bijimi domin hadaya don zunubi da kuma rago domin hadaya ta ƙonawa.
4 E hookomo oia i kahi kapa komo olona hoano, a o ka lole wawae olona kahi ma kona io, a e kaeiia oia me ke kaei olona, a me ka papale olona oia e kahikoia'i: oia na kapa hoano; nolaila e holoi oia i kona io i ka wai, a pela e hookomo ai ia mau mea.
Zai sa toguwar lilin mai tsarki, tare da ɗan ciki na lilin; zai yi ɗamara da igiya kewaye da shi, yă kuma sa hular lilin. Waɗannan su ne riguna masu tsarki; saboda haka dole yă yi wanka kafin yă sa su.
5 E lawe oia i na keiki kao elua o ke anaina o na mamo a Iseraela, i mohailawehala, a i ka hipakane i mohaikuni.
Zai ɗauki bunsurai biyu daga jama’ar Isra’ilawa na hadaya don zunubi da ɗan rago don hadaya ta ƙonawa.
6 A e kaumaha o Aarona i kana bipikane he mohailawehala, ka mea nona iho, a e hana i kalahala nona iho, a i kalahala no kona ohana.
“Haruna zai miƙa bijimi hadaya don zunubinsa yă kuma yi kafara don kansa da gidansa.
7 A e lawe oia i ua mau kao la elua, a e hoike hoi ia laua ma ke alo o Iehova, ma ka puka o ka halelewa o ke anaina.
Sa’an nan zai ɗauki bunsurai biyu yă miƙa su a gaban Ubangiji a ƙofar Tentin Sujada.
8 A e hailona iho o Aarona no na kao elua, o kekahi no Iehova, o kekahi no ke I kao hele.
Haruna zai jefa ƙuri’a don awaki biyun ɗin, ƙuri’a ɗaya domin Ubangiji, ɗayan kuma don azazel
9 A e lawe mai o Aarona i ke kao i lilo no Iehova, a e kaumaha hoi ia i mohailawehala.
Haruna zai kawo akuyar da ƙuri’a ta fāɗi a kai wa Ubangiji yă miƙa ta na hadaya don zunubi.
10 Aka o ke kao i lilo i kao hele, oia ke hoike ola ia ma ke alo o Iehova, e hana i kalahala me ia, a e hookuuia'e e hele ia i kao kela iloko o ka waonahele.
Amma za a miƙa akuyar da aka zaɓa ta wurin ƙuri’a a matsayi ta azazel da rai a gaban Ubangiji don a yi amfani da ita don kafara ta wurin korinta zuwa cikin jeji kamar azazel.
11 A e lawe mai o Aarona i ka bipikane he mohailawehala, ka mea nona iho, a e hana oia i kalahala nona iho, a no kona ohana, a e pepehi hoi oia i ka bipikane o ka mohailawehala, ka mea nona iho.
“Haruna zai kawo bijimi domin hadayarsa ta zunubi don yă yi kafara wa kansa da kuma domin gidansa, zai kuma yanka bijimin domin nasa hadaya don zunubi.
12 A e lawe oia i hookahi ipu kapuwahi piha i na lanahu ahi e aa ana, mai luna iho o ke kuahu ma ke alo o Iehova, a me ka piha o kona mau lima i ka mea ala i hoowaliia, a e hali ae, iloko ae o ka paku.
Zai ɗauki faranti cike da garwashin wuta daga bagade a gaban Ubangiji, yă kuma cika hannunsa biyu da turare mai ƙanshin da aka niƙa yă kai su bayan labule.
13 A e kau oia i ka mea ala maluna iho o ke ahi ma ke alo o Iehova, i uhi ae ke ao o ka mea ala, i ka noho aloha maluna o ka berita, i ole ai ia e make.
Zai sa turaren a wuta a gaban Ubangiji, hayaƙin turaren kuwa zai rufe murfin kafarar a bisa Akwatin Alkawari, don kada yă mutu.
14 E lawe hoi oia i kauwahi o ke koko o ka bipikane, a e pipi ae ia maluna o ka noho aloha, me kona mananianalima, ma ka hikina; a ma ke alo o ka noho aloha oia e pipi ae i ke koko, me kona manamanalima, ehiku ka pipi ana.
Zai ɗibi jinin bijimin da yatsarsa yă yayyafa a gaban murfin kafarar; sa’an nan yă yayyafa jinin da yatsarsa sau bakwai a gaban murfin kafarar.
15 Alaila e pepehi oia i ke kao, i ka mohailawehala no na kanaka, a e lawe mai i kona koko maloko o ka paku, a e hana me ia koko e like me kana i hana'i me ke koko o ka bipikane, a e pipi ae ia maluna o ka noho aloha, a ma ke alo o ka noho aloha.
“Sa’an nan zai yanka akuya na hadaya don zunubi saboda mutane, yă kai jinin bayan labule, yă yi da shi yadda ya yi da jinin bijimin. Zai yayyafa shi a kan murfin kafarar da kuma a gabansa.
16 A e hana oia i kalahala no kahi hoano, no ka haumia o na mamo a Iseraela, a no ko lakou mau hala ma ko lakou hewa a pau; a pela no oia e hana'i no ka halelewa o ke anaina, e waiho ana iwaena o lakou, iwaenakonu o ko lakou haumia.
Ta haka zai yi kafara domin Wuri Mafi Tsarki saboda ƙazantar tawayen Isra’ilawa, da laifofinsu, da dukan zunubansu. Haka zai yi saboda Tentin Sujada wanda yake a cikinsu a tsakiyar ƙazantarsu.
17 Aole loa he kanaka maloko o ka halelewa o ke anaina i kona wa e komo ai e hana i kalahala ma kahi hoano, a puka hou ia, a ua hana hoi oia i Kalahala nona iho, a no kona ohana, a no ke anaina a pau o ka Iseraela.
Kada kowa yă kasance a Tentin Sujada daga lokacin da Haruna ya shiga don yă yi kafara a Wuri Mafi Tsarki har sai ya fita, bayan ya yi kafara domin kansa, gidansa da kuma dukan jama’ar Isra’ila.
18 A e hele ae ia iwaho i ke kuahu, ka mea ma ke alo o Iehova, a e hana i kalahala nona; a e lawe oia i kauwahi o ke koko o ka bipikane, a me kauwahi o ke koko o ke kao, a e kau ma na pepeiaohao o ke kuahu a puni.
“Sa’an nan zai fita zuwa bagade da yake a gaban Ubangiji, yă yi kafara dominsa. Zai ɗibi jinin bijimi da na akuya yă zuba a ƙahonin bagade.
19 A e pipi oia i kauwahi o ke koko maluna ona, me kona manamanalima, ehiku ka pipi ana; a e hoomaemae ia mea, a e hoano hoi ia mai ka haumia o na mamo a Iseraela.
Zai yayyafa jinin a kan bagade da yatsarsa sau bakwai, yă tsabtacce shi yă kuma tsarkake shi daga ƙazantar Isra’ilawa.
20 A pau kona huikala ana i kahi hoano, a me ka halelewa o ke anaina, a me ke kuahu, alaila e lawe mai oia i ke kao oia:
“Sa’ad da Haruna ya gama yin kafara domin Wuri Mafi Tsarki, Tentin Sujada da kuma bagade, sai yă kawo akuya mai rai.
21 A e kau o Aarona i kona mau lima maluna o ke poo o ke kao ola: a e hai ae maluna ona i na hewa a pau o na mamo a Iseraela, a me ko lakou hala a pau, ma ko lakou lawehala ana a pau, e waiho ana ia mau mea ma ko poo o ke kao, a e hookuu aku ia ia ma ka lima o ke kanaka pono, iloko o ka waonahele.
Haruna zai ɗibiya hannuwansa a kan akuya mai ran, yă furta a kansa dukan mugunta da tawayen Isra’ilawa, dukan zunubansu, yă kuma sa su a kan akuyan. Zai kori akuyan zuwa cikin jeji a hannun mutumin da aka ba shi aikin yin haka.
22 A e hali aku ke kao i ko lakou hewa a pau maluna ona i ka aina kanaka ole; a e hookuu wale aku oia i ke kao iloko o ka waonahele.
Akuyan zai ɗauka a kansa dukan zunubansu zuwa kaɗaitaccen wuri, a can mutumin zai sake shi a jeji.
23 A e komo o Aarona maloko o ka halelewa o ke anaina, a e hoohemo ae i kona kapa olona, ana i hookomo ai i kona wa i hele ai iloko o kahi hoano, a e waiho iho ia mau mea malaila.
“Sa’an nan Haruna zai shiga Tentin Sujada yă tuɓe rigunansa na lilin da ya sa, kafin yă shiga Wuri Mafi Tsarki, zai kuma bar su a can.
24 A e holoi oia i kona io i ka wai, ma kahi hoano, a e hookomo oia i kona mau kapa, a e hele iwaho, a e kaumaha i kona mohaikuni, a me ka mohaikuni o na kanaka, a e hana hoi oia i kalahala nona iho, a no na kanaka.
Zai yi wanka a tsattsarkan wuri yă sa rigunarsa na kullum. Sa’an nan zai fita yă miƙa hadaya ta ƙonawa domin kansa da hadaya ta ƙonawa domin mutane, don yă yi kafara domin kansa da kuma domin mutane.
25 A o ke kaikea o ka mohailawehala, oia kana e kuni ai maluna o ke kuahu.
Zai kuma ƙone kitsen hadaya don zunubi a kan bagade.
26 A o ka mea nana i hookuu i ke kao i ka waoakua, e holoi oia i kona kapa, a e auau i ka wai, a mahope iho e hele mai ia iloko o kahi hoomoana.
“Dole mutumin da ya saki akuya na azazel yă wanke rigunansa yă kuma yi wanka; bayan haka zai iya shiga sansani.
27 A o ka bipikane, ka mohailawehala, a mo ke kao, ka mohailawehala, ua laweia ko laua koko iloko e hana i kalahala ma kahi hoano, oia ke laweia'e mawaho o kahi hoomoana; a e hoopau lakou i ke ahi i ko laua mau ili, a me ko laua io, a me ko laua lepo.
Dole a ɗauki jini, fata, nama da kuma ƙashin bijimi da akuyan hadaya don zunubi, waɗanda aka kawo jininsu cikin Wuri Mafi Tsarki don kafara, a kai waje da sansani a ƙone.
28 A o ka mea i puhi ia mau mea, e holoi oia i kona mau kapa, a e auau i ka wai, a mahope iho e hele mai ia iloko o kahi hoomoana.
Dole mutumin da ya ƙone su yă wanke rigunansa yă kuma yi wanka, bayan haka zai iya shiga sansani.
29 Eia hoi ke kanawai e mau ana no oukou; i ka hiku o ka malama, i ka la umi o ka malama, e hookaumaha i ko oukou mau uhane, aole e hana iki i ka hana, o ke kanaka o ko oukou aina iho, a o ka malihini e noho ana iwaena o oukou:
“Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla a gare ku. A rana ta goma ga wata na bakwai, dole ku yi mūsu kanku, ba kuwa za ku yi wani aiki ba, ko da mutum baƙo ne a cikinku ko kuwa ɗan ƙasa,
30 No ka mea, oia ka la e hana'i i kalahala no oukou, e huikala ai ia oukou i maemae oukou, mai ko oukou hewa a pau, imua o ke alo o Iehova.
gama a wannan rana za a yi kafara dominku, don a tsarkake ku. Sa’an nan a gaban Ubangiji, za a tsarkake ku daga dukan zunubanku.
31 E lilo hoi ia i Sabati e maha'i no oukou, a e hookaumaha i ko oukou mau uhane, ma ke kanawai mau loa.
Asabbaci ne don hutawa, kuma dole ku yi mūsun kanku; wannan dawwammamiyar farilla ce.
32 A o ke kahuna ana e poni ai, a e hoolaa ai, e hana ma ka oihanakahuna ma kahi o kona makuakane, oia ke hana i kalahala, a e hookomo i na kapa olona, i na kapa hoano.
Firist da aka keɓe aka kuma naɗa don yă gāji mahaifinsa a matsayin babban firist ne zai yi kafara. Zai sa rigunan lilin masu tsarki
33 A e hana oia i kalahala no ke keenakapu hoano, a e hana hoi oia i kalahala no ka halelewa o ke anaina, a me ke kuahu; a e hana hoi i kalahala no na kahuna, a me na kanaka a pau o ke anaina.
yă yi kafara domin Wuri Mafi Tsarki, Tentin Sujada da bagade, da kuma saboda firistoci da kuma dukan jama’ar Isra’ila.
34 E lilo ia i kanawai mau loa no oukou, e hana i kalahala no na mamo a Iseraela no ko lakou hewa a pau, pakahi i ka makahiki. Hana iho la ia e like me ka Iehova kauoha ia Mose.
“Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla ce gare ku. Za a riƙa yin kafara sau ɗaya a shekara saboda dukan zunuban Isra’ilawa.” Aka kuma yi haka, yadda Ubangiji ya umarci Musa.

< Oihanakahuna 16 >