< Lunakanawai 5 >
1 I A la, mele aku la o Debora laua o Baraka, ke keiki a Abinoama, i ka i ana,
A wannan rana ce Debora da Barak ɗan Abinowam suka rera wannan waƙa.
2 No ke alakai koa ana o na'lii iloko o ka Iseraela, No ka hooikaika nui ana o na kanaka, E hoomaikai ia Iehova.
“Sa’ad da’ya’yan sarki a Isra’ila suka yi jagora, sa’ad da mutane suka niyya su ba da kansu, suna yabon Ubangiji!
3 E hoolohe mai, e na'lii, E haliu mai i pepeiao, e na mea nani; Owau, ia Iehova no wau e mele aku ai: E oli aku au ia Iehova i ke Akua o ka Iseraela.
“Ya sarakuna, ku ji! Ku saurara, ku masu mulki! Zan yi waƙa ga Ubangiji, zan yi waƙa; zan yi kaɗe-kaɗe ga Ubangiji, Allah na Isra’ila.
4 E Iehova, i kou puka ana iwaho o Seira, I kou hele ana aku, mai ka papu aku o Edoma, Naue ae la ka honua, kulu ka lani, Nakulukulu no hoi na ao i ka wai.
“Ya Ubangiji, sa’ad da ka bar Seyir, sa’ad da ka yi tafiya daga ƙasar Edom, ƙasa ta girgiza, sammai suka zubo, gizagizai sun zubo da ruwa.
5 Hehee iho la na mauna imua o Iehova, O Sinai nei imua o Iehova, ke Akua o ka Iseraela.
Duwatsu suka girgizu a gaban Ubangiji, Wannan na Sinai, a gaban Ubangiji, Allah na Isra’ila.
6 I na la o Samegara, ke keiki a Anata, I na la o Iaela, oki loa iho la na huakai hele, O ka poe i hele i ke alanui, hele lakou ma na ala malu
“A zamanin Shamgar ɗan Anat, a zamanin Yayel, an yashe dukan hanyoyi; matafiye suka bi hanyoyin da suka yi kona-kona.
7 Oki iho la na luna, Oki lakou iloko o ka Iseraela, A ku iluna au, o Debora nei, Ku mai la au, he makuwahine iloko o ka Iseraela.
Rayuwar ƙauye a Isra’ila ta daina, ta daina sai da ni, Debora, na taso, na taso mahaifiya a Isra’ila.
8 Olioli lakou i na'kua hou, Alaila, he kaua ma na puka o ka pa; Ua ikea anei ka palekaua, a me ka pololu, I waena o na kanaha tausani o ka Iseraela?
Sa’ad da suka zaɓi sababbin alloli, sai ga yaƙi a ƙofofin birnin, ba a kuwa ga garkuwa ko māshi a cikin mutum dubu arba’in a Isra’ila ba.
9 Aia no ko'u naau me na luna o ka Iseraela, Me ka poe i hooikaika wale iwaena o na kanaka. E hoomaikai ia Iehova.
Zuciyata tana tare da’ya’yan sarakunan Isra’ila, tare da masu niyyar ba da kansu da yardan rai cikin mutane. Yabo ya tabbata ga Ubangiji!
10 E, ka poe holo ma na hoki keokeo, Ka poe noho e hooponopono ana, Na mea hele ma na alanui, E noonoo oukou.
“Ku da kuke hawan fararen jakuna, kuna zama a sirdin barguna, da ku da kuke tafiya a kan hanya, ku kula
11 Me ka uwalaau ole o ka poe e puunaue ana i ka waiwai pio ma na holowaawai, Ilaila, e hookani lakou i na lanakila ana o Iehova; Na lanakila ana o kona poe luna maloko o ka Iseraela: Alaila, e iho no na kanaka o Iehova, i na puka o ka pa.
da muryoyin mawaƙa a wuraren ruwaye. Suna faɗi ayyukan adalcin Ubangiji, ayyukan adalcin mayaƙansa a Isra’ila. “Sa’an nan mutanen Ubangiji suka gangara zuwa ƙofofin birni.
12 E ala, e ala, e Debora, E ala, e ala, e oli i ka oli: E ku mai, e Baraka, e alakai pio aku i kou poe pio, e ke keiki a Abinoama.
‘Ki farka, ki farka, Debora! Ki farka, ki farka, ki tā da waƙa! Ka farka, ya Barak! Ka ta sa kamammunka gaba, ya ɗan Abinowam.’
13 O ka mea i pakele, ua hoolanakila mai kela ia ia maluna o na mea kiekie o kanaka: Ua hoolanakila mai o Iehova ia ia, maluna o ka poe koa.
“Sa’an nan waɗanda aka bari suka sauko zuwa wajen shugabanni; mutane na Ubangiji suka zo wurina tare da masu ƙarfi.
14 Mawaena mai o Eperaima, ke kumu i ku e i ko Ameleka; Mahope ou, e Beniamina, maloko o kou poe kanaka; Mai Makira mai i iho mai ai na luna, A mai Zebuluna mai ka poe i paa ai ka ihe o ka alihikaua.
Waɗansu suka zo daga Efraim, waɗanda ainihinsu daga Amalek ne; Benyamin yana tare da mutanen da suka bi ka. Daga Makir, shugabannin sojoji suka gangaro, daga Zebulun waɗanda suke riƙe da sandan komanda suka fito.
15 Me Debora no na'lii o Isakara, O Isakara no, a pela no o Baraka. Ma kona wawae ia i hoounaia'ku ai i ke awawa. Ma na kahawai o Reubena, nui loa ka noonoo ana o ka naau.
’Ya’yan sarautar Issakar suna tare da Debora; I, Issakar yana tare da Barak, yana binsa a guje zuwa kwari. A yankunan Ruben aka kuma bincike zuciya sosai.
16 No ke aha la oe i noho ai ma na pa holoholona, E hoolohe aku i ka uwe ana o na hipa? Ma na kahawai o Reubena, nui loa ka huli ana o ka naau.
Don me kuka tsaya a wutar sansani don ku ji makiyaya suna kiran garkuna? A yankunan Ruben aka yi bincike zuciya sosai.
17 Noho aku la ko Gileada mao aku o Ioredane. No ke aha la i noho ai ka Dana ma na moku? Noho no ka Asera ma kahakai, Ma kona awa lulu kona noho ana.
Gileyad ya tsaya gaban Urdun. Kai kuma Dan, don me ka ka yi ta zama a wajen jiragen ruwa? Asher ya ci gaba da kasance a bakin teku ya kasance a wuraren zamansa.
18 He poe kanaka ka Zebuluna, i hoowahawaha i ko lakou ola i ka make, O ka Napetali kekahi, ma na puu o ke kula.
Mutanen Zebulun sun kasai da rayukansu; haka ma Naftali a bakin dāgā.
19 Hele mai na'lii, a kaua, Alaila, kaua na'lii o Kanaana Ma Taanaka, ma na wai o Megido; Aole lakou i lawe i ke kala i mea waiwai.
“Sarakuna suka zo, suka yi yaƙi; sarakunan Kan’ana sun yi yaƙi a Ta’anak a gefen ruwan Megiddo, amma ba su ɗauki azurfa, ko ganima ba.
20 Kaua mai ko ka lani, Kaua mai na hoku ma ko lakou kuamoo, ia Sisera.
Daga sama taurari suka yi faɗa, daga bakin tekuna suka yi yaƙi da Sisera.
21 Na ka muliwai o Kisona lakou i lawe aku, O ka muliwai kahiko, ka muliwai o Kisona. E kuu uhane, ua hele oe me ka ikaika nui.
Kogin Kishon ya kwashe su, tsohon kogi, kogin Kishon. Ci gaba raina; ka ƙarfafa!
22 Alaila, hehi iho na manea o na lio, No ka wikiwiki, ka wikiwiki o ko lakou alii.
Sa’an nan kofatan dawakai suka ƙwaƙula, suna sukuwa, haka dawakansa masu ƙarfi suke tafiya.
23 E hoino aku ia Meroza, Wahi a ka anela o Iehova, Me ka hoino nui e hoiuo ai i ka poe i noho ilaila; No ka mea, aole lakou i hele e kokua mamuli o Iehova, E kokua ia Iehova imua o ka poe ikaika,
Mala’ikan Ubangiji ya ce, ‘Ka la’anci Meroz.’ ‘Ka la’anci mutanensa sosai, domin ba su kawo wa Ubangiji taimako ba, su kawo wa Ubangiji taimako a kan masu ƙarfi ba.’
24 Mamua o na wahine, e pomaikai ana o Iaela, Ka wahine a Hebera no ko Kena; E pomaikai ana ia mamua o na wahine iloko o na halelewa.
“Mafi albarka a ciki mata ta zama Yayel matar Heber Bakene, mafi albarka na mata masu zama a alfarma.
25 Nonoi mai o [Sisera] i ka wai, Haawi aku oia i ka waiu; O ka waiu paa kana i lawe mai ai ma ka ipu nani.
Ya nemi ruwa, ta kuwa ta ba shi madara; a ƙwaryar da ta dace da sarakuna ta kawo masa kindirmo.
26 Kau aku la oia i kona lima ma ke kui, O kona lima akau hoi ma ka hamare o ka mea paahana. Hahau ae la ia Sisera, hahau io no i kona poo, Kui aku la oia, a hou aku no i kona maha.
Hannunta ya ɗauki turken tenti, da hannunta na dama ta ɗauko guduma. Ta bugi Sisera, ta ragargaza kansa, ta ragargaza ta huda kunnensa.
27 Mawaena o kona mau wawae ia i kulou ai, Hina no ia a moe iho la ilalo; Mawaena o kona mau wawae ia i kulou ai, a hina iho la; Ma kahi ana i kulou ai, malaila ia i hina make ai.
A ƙafafunta ya fāɗi, ya fāɗi; a can ya kwanta. A ƙafafunta ya fāɗi, ya fāɗi; a can ya fāɗi, matacce.
28 Ma ka puka makani i hakapono aku ai ka makuwahine o Sisera, Ma ka puka olu oia i hea aku ai, No ke aha la i hookaulua kona kaakaua ke hele mai? Ua lohi na pokaka o kona mau kaakaua i ke aha?
“Ta taga mahaifiyar Sisera ta leƙa; a bayan madogarar ƙofa ta yi ta ihu, ‘Me ya sa keken yaƙinsa ta daɗe ba tă dawo ba? Me ya sa dawakan keken yaƙinsa ba su dawo da wuri ba?’
29 I mai la na'lii wahine akamai, Nana no i hai mai ia ia iho;
Mafi hikima cikin’yan matanta suka amsa mata, tabbatacce, ta ci gaba ta ce wa kanta,
30 Aole anei i loaa ia lakou? Aole anei lakou i puunaue i ka waiwai pio? Pakahi, papalua paha na ke kane ke kaikamahine? No Sisera ka waiwai pio onionio, Ka waiwai pio onionio i humuia, Ka mea i humu onionio ia no na a-i o ka poe lanakila?
‘Ba nema suke su raba ganima ba, yarinya guda ko biyu wa kowane mutum, riguna masu launi a matsayin ganima don Sisera, riguna masu ado, riguna masu ado sosai don wuyata, dukan wannan a matsayin ganima?’
31 Pela e make ai kou poe enemi a pau, e Iehova, Aka, o ka poe aloha ia oe, e like ae lakou me ka la e puka ana ma kona ikaika. Hoomaha iho la ka aina, i hookahi kanaha makahiki.
“Ta haka bari dukan abokan gābanka su hallaka, ya Ubangiji! Amma bari waɗanda suke ƙaunarka su zama kamar rana sa’ad da ta fito da ƙarfinta.” Sa’an nan ƙasar ta sami zaman lafiya shekara arba’in.