< Iosua 21 >

1 A LAILA hookokoke ae la ka poe koikoi o na makua o ka Levi ia Eleazara ke kahuna, a ia Iosua ke keiki a Nuna, a i ka poe koikoi o na makua o na ohana a ka Iseraela;
To, a lokacin, sai shugabannin iyalan Lawiyawa suka je wurin Eleyazar firist, Yoshuwa ɗan Nun da kuma shugabannin sauran iyalan kabilu na Isra’ila a
2 A olelo aku la ia lakou ma Silo ma ka aina o Kanaana, i aku la, Ua kauoha mai o Iehova ma ka lima o Mose e haawi mai ia makou i na kulanakauhale kahi e noho ai, a me na wahi e pili ana no ko makou poe holoholona.
Shilo cikin Kan’ana, suka ce musu, “Ubangiji ya yi umarni ta wurin Musa cewa a ba mu garuruwan da za mu zauna a ciki, da wurin kiwo mai kyau don dabbobinmu.”
3 Alaila, haawi ae la ka poe mamo a Iseraela na ka Levi i kekahi o ko lakou ainahooili e like me ke kauoha a Iehova, i keia mau kulanakauhale me na wahi e pili ana.
Saboda haka kamar yadda Ubangiji ya umarta, sai Isra’ilawa suka ba wa Lawiyawa waɗannan garuruwa da wuraren kiwo daga cikin gādonsu.
4 Ua puka mai ka hailona no na ohua a ka poe Kohata: a lilo i ka poe mamo a Aarona, ke kahuna, no ka Levi, he umikumamakolu kulanakauhale mawaena o ka ohana a Iuda, a me ka ohana a Simeona, a me ka ohana a Beniamina ma ka hailona.
Ƙuri’a ta farko ta fāɗa a kan Kohatawa bisa ga iyalansu. Sai aka ba wa Lawiyawa waɗanda suke’yan zuriyar Haruna, firist, garuruwa goma sha uku daga kabilan Yahuda, Simeyon da Benyamin.
5 Aia i ke koena o ka poe Kohata ma ka hailona ana, he umi kulanakauhale, mawaena o ka ohana a Eperaima, a me ka ohana a Dana, a me ka ohana hapa a Manase.
Sauran Kohatawan kuma aka ba su garuruwa goma daga iyalan kabilar Efraim, Dan da kuma rabi kabilar Manasse.
6 Aia i ka poe mamo a Geresona, ma ka hailona ana, mawaena o na hale o ka ohana a Isakara, a me ka ohana a Asera, a me ka ohana a Napetali, a me ka ohana hapa a Manase ma Basana, he umikumamakolu kulanakauhale.
Aka kuma ba wa zuriyar Gershon garuruwa goma sha uku daga iyalan kabilan Issakar, Asher, Naftali, da kuma rabin kabilar Manasse a Bashan.
7 Aia i ka poe mamo a Merari ma ko lakou poe ohua, ma ka hailona ana mawaena o ka ohana a Reubena, a no ka ohana a Gada, a no ka ohana a Zebuluna; he umikumamalua na kulanakauhale.
Aka ba wa zuriyar Merari bisa ga iyalansu, garuruwa goma sha biyu daga kabilan Ruben, Gad da Zebulun.
8 Ua haawi ae la ka poe mamo a Iseraela i ka Levi poe ma ka hailona ana i keia mau kulanakauhale a me na wahi e pili ana, e like me ka Iehova i kauoha mai ai ma ka lima o Mose.
Haka Isra’ilawa suka ba wa Lawiyawa waɗannan garuruwa da wuraren kiwo masu kyau, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.
9 Ua haawi ae la lakou noloko ae o ka ohana a Iuda, a noloko mai o ka ohana a Simeona, i keia mau kulanakauhale i palapalaia ma ka inoa,
Daga kabilan Yahuda da Simeyon ne aka ba su waɗannan garuruwan da aka ambata,
10 Na mea i lilo i ka poe mamo a Aarona, no ko ka hale o Kohata no ka Levi; no ka mea, no lakou ka hailona mua ana.
(ga garuruwan da aka ba wa zuriyar Haruna waɗanda suke daga iyalan Kohatawa na Lawiyawa, domin ƙuri’a ta farko ta fāɗa a kansu),
11 Ua haawi ae la ia lakou, i ke kulanakauhale o Areba, ka makua o Anaka, o Heberona ia ma ka mauna o Iuda, a me na wahi e pili ana ilaila a puni.
an ba su, Kiriyat Arba (wato, Hebron), da wurin kiwon da yake kewaye da ƙasar kan tudu ta Yahuda. (Arba shi ne kakan Anak.)
12 Aka, o na kula e pili ana i ke kulanakauhale a me kona mau kauhale, ua haawiia ia Kaleba ke keiki a Iepune i ainahooili nona.
Amma sai aka ba Kaleb ɗan Yefunne filayen da kuma ƙauyukan da suke kewaye da birnin, su zama nasa.
13 Haawi no hoi lakou i ka poe mamo a Aarona ke kahuna ia Heberona, a me kona wahi e pili ana i puuhonua no ka poe pepehi, a me Libena kekahi a me kona wahi e pili ana,
Sai aka ba zuriyar Haruna firist, ƙasar Hebron (garin masu neman mafaka don sun yi kisa), da Libna,
14 O Iatira a me kona wahi e pili ana, o Esetemoa a me kona wahi e pili ana,
da Yattir, da Eshtemowa,
15 O Holona a me kona wahi e pili ana, o Debira, a me kona wahi e pili ana,
da Holon, da Debir,
16 O Aina a me kona wahi e pili ana, o Iuta a me kona wahi e pili ana, o Betesemesa a me kona wahi e pili ana. Eiwa kulanakauhale noloko mai o keia mau ohana elua.
da Ayin, da Yutta, da kuma Bet-Shemesh, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa tara ke nan daga kabilun nan biyu, Yahuda da Simeyon.
17 A noloko mai o ka ohana a Beniamina, o Gibeona a me kona wahi e pili ana, o Geba a me kona wahi e pili ana,
Daga kabilar Benyamin kuwa aka ba su, Gibeyon, Geba,
18 O Anetota a me kona wahi e pili ana, o Alemona a me kona wahi e pili ana. Eha mau kulanakauhale.
Anatot da Almon, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan.
19 O na kulanakauhale a pau o na keiki a Aarona ke kahuna, he umikumamakolu kulanakauhale, a me ko lakou mau wahi e pili ana.
Duka-duka garuruwan firistoci, zuriyar Haruna, su goma sha uku ne tare da wuraren kiwonsu.
20 A i ko ka hale o na keiki a Kohata, ka poe Levi i koe iho no na keiki a Kohata, no lakou na kulanakauhale noloko mai o ka ohana a Eperaima.
Aka kuma ba wa sauran Kohatawa, iyalan Lawiyawa, garuruwa daga kabilar Efraim.
21 No ka mea, ua haawiia no lakou o Sekema a me kona wahi e pili ana, me ka mauna o Eperaima, i puuhonua no ka mea pepehi kanaka; o Gezera hoi a me kona wahi e pili ana,
A ƙasar kan tudu ta Efraim, aka ba su, Shekem (garin masu neman mafaka don sun yi kisa) da Gezer,
22 O Kibezaima a me kona wahi e pili ana, a me Betehorona a me kona wahi e pili ana; eha kulanakauhale.
Kibzayim da Bet-Horon, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan.
23 A no ka ohana a Dana, o Eleteka a me kona wahi e pili ana, a me Gibetona a me kona wahi e pili ana,
Haka kuma daga kabilar Dan, aka ba su, Elteke, Gibbeton,
24 O Aialona a me kona wahi e pili ana, o Gaterimona a me kona wahi e pili ana; eha kulanakauhale.
Aiyalon da Gat-Rimmon, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan.
25 A no ka ohana hapa a Manase, o Tanaka a me kona wahi e pili ana, o Gaterimona kekahi a me kona wahi e pili ana; elua kulanakauhale.
Daga rabin kabilar Manasse kuwa aka ba su, Ta’anak da Gat-Rimmon, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa biyu ke nan.
26 O na kulanakauhale a pau, he umi no, a me ko lakou mau wahi e pili ana no na ohua a na keiki i koe a Kohata.
Dukan garuruwan nan goma tare da wuraren kiwonsu ne aka ba sauran iyalan Kohatawa.
27 A no na keiki a Geresona no ka Levi poe noloko mai o ka ohana hapa a Manase, o Golana, ma Basana, a me kona wahi e pili ana, i kulanakauhale puuhonua no ka pepehi kanaka, a me Beesetera a me na wahi e pili ana; elua kulanakauhale.
Aka ba wa zuriyar Gershon, waɗanda suke Lawiyawa, rabo. Daga rabin kabilar Manasse, Golan a cikin Bashan (garin masu neman mafaka don sun yi kisa), da Be’eshtera, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa biyu ke nan;
28 A noloko mai o ka ohana a Isakara, o Kisona a me kona wahi e pili ana, o Dabare, a me kona wahi e pili ana,
daga kabilar Issakar kuma aka ba su Kishiyon, Daberat,
29 O Iaremuta a me kona wahi e pili ana, o Eneganima a me kona wahi e pili ana; eha kulanakauhale.
Yarmut da En Gannim, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan;
30 A noloko mai o ka ohana a Asera, o Miseala a me kona wahi e pili ana, o Abedona, a me kona wahi e pili ana,
daga kabilar Asher kuwa aka ba su, Mishal, Abdon,
31 O Helekata a me kona wahi e pili ana, o Rehoba a me kona wahi e pili ana; eha kulanakauhale.
Helkat da Rehob, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan;
32 A noloko mai o ka ohana a Napetali, o Kedesa ma Galilaia, a me kona wahi e pili ana, i kulanakauhale puuhonua no ka mea pepehi kanaka, o Hamotadora a me kona wahi e pili ana, o Karetana a me kona wahi e pili ana; ekolu kulanakauhale.
daga kabilar Naftali kuma aka ba su, Kedesh a cikin Galili (garin masu neman mafaka don sun yi kisa), Hammon-Dor da kuma Kartan, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa uku ke nan.
33 O na kulanakauhale a pau o ka poe Geresona ma ko lakou hale, he umikumamakolu kulanakauhale a me ko lakou mau wahi e pili ana.
Duka-duka, garuruwan iyalan Gershonawa goma sha uku ne, tare da wuraren kiwonsu.
34 No na hale o ka poe mamo a Merari, o ka poe Levi i koe noloko mai o ka ohana a Zebuluna, o Iokeneama me kona wahi e pili ana, o Kareta, a me kona wahi e pili ana,
Aka ba wa iyalan Merari (sauran Lawiyawa) garuruwa, daga kabilar Zebulun, wato, Yokneyam, Karta,
35 O Dimena a me kona wahi e pili ana, o Nahalala hoi a me kona wahi e pili aua; eha kulanakauhale.
Dimna da kuma Nahalal, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan;
36 A noloko mai o ka ohana a Reubena, o Bezera a me kona wahi e pili ana, o Iahaza a me kona wahi e pili ana,
daga kabilar Ruben kuma aka ba su, Bezer, Yahza,
37 O Kedemota a me kona wahi e pili ana, o Mepaata a me kona wahi e pili ana; eha kulanakauhale.
Kedemot da kuma Mefa’at, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan;
38 A noloko mai o ka ohana a Gada, o Ramota ma Gileada a me kona wahi e pili ana, i kulanakauhale puuhonua no ka mea pepehi kanaka; o Mahanaima hoi a me kona wahi e pili ana,
daga kabilar Gad kuwa aka ba su, Ramot Gileyad (garin masu neman mafaka don sun yi kisa), Mahanayim,
39 O Hesebona a me kona wahi e pili ana, o Iazera a me kona wahi e pili ana: eha kulanakauhale.
Heshbon da kuma Yazer, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan.
40 Oia na kulanakauhale a pau no ka poe keiki a Merari ma ko lakou mau hale, o ka poe i koe no na hale o ka Levi, na lakou, ma ka hailona, he umi kulanakauhale a me kumamalua.
Duka-duka garuruwan da aka ba iyalan mutanen Merari, waɗanda su ne sauran Lawiyawa, garuruwa goma sha biyu ne.
41 O na kulanakauhale a pau o ka poe Levi noloko mai o ka ainahooili o ka poe mamo a Iseraela, he kanaha kulanakauhale, a me kumamawalu, a me ko lakou mau wahi e pili ana.
Jimillar birane da wurarensu na kiwon da aka ba Lawiyawa daga cikin mallakar jama’ar Isra’ila guda arba’in da takwas ne.
42 O keia mau kulanakauhale aia no lakou me ko lakou mau wahi e pili ana a puni. Pela keia mau kulanakauhale a pau.
Dukan garuruwan nan kowannensu yana kewaye da wurin kiwo.
43 A ua haawi mai o Iehova i ka Iseraela i ka aina a pau ana i hoohiki ai e haawi i ko lakou poe makua, a ua lilo ia no lakou, a ua noho lakou malaila.
Ubangiji kuwa ya ba Isra’ilawa dukan ƙasar da ya yi wa kakanninsu alkawari, suka kuwa mallake ta, suka zauna a cikinta.
44 Ua hoomaha mai la o Iehova ia lakou a puni, e like me na mea a pau ana i hoohiki ai i ko lakou poe makua: aole kekahi kanaka o ko lakou poe enemi e hiki ai ke ku imua o lakou; no ka mea, ua haawi mai la o Iehova i ko lakou poe enemi a pau iloko o ko lakou mau lima.
Ubangiji ya ba su hutawa a kowane gefe kamar yadda ya yi wa kakanninsu alkawari, ba ko ɗaya daga cikin abokan gābansu da ya iya cinsu da yaƙi.
45 Aole haule kekahi mea o na mea maikai a Iehova i olelo mai ai i ka hale o ka Iseraela. Ua pau i ka hookoia mai.
Ubangiji kuwa ya cika kowane alkawarin alherin da ya yi wa mutanen Isra’ila.

< Iosua 21 >