< Ioba 9 >

1 A LAILA olelo mai la o Ioba, i mai la,
Sai Ayuba ya amsa,
2 Ua ike no au, he oiaio no: A, pehea la e hoaponoia'i ke kanaka imua o ke Akua?
“Lalle, na san wannan gaskiya ne. Amma ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah?
3 Ina makemake oia e hoopaapaa me ia, Aole e hiki ke hoapono imua ona i kekahi hapa tausani.
Ko da mutum yana so yă yi gardama da shi, ba zai taɓa amsa masa ba ko da sau ɗaya cikin dubu.
4 He akamai ia ma ka naau, a ua nui ka ikaika: Owai la ka mea hoopaakiki ku e ia ia, a ua pomaikai?
Hikimarsa tana da zurfi, ikonsa yana da yawa. Wane ne ya taɓa yin faɗa da shi har ya yi nasara?
5 Oia ka mea hoonee aku i na mauna, aole lakou i ike; Ka mea hoohiolo ia lakou ma kona inaina;
Yana matsar da manyan duwatsu kafin su sani kuma yana juya su cikin fushinsa.
6 Ka mea hoonaue i ka honua mai kona wahi aku, A haalulu kona mau kukulu;
Yana girgiza ƙasa, yana girgiza harsashenta.
7 Ka mea olelo aku i ka la, aole ia i puka mai, A hoopaa aku hoi ia i na hoku;
Yana magana da rana sai ta ƙi yin haske; yana hana taurari yin haske.
8 O ka mea wale no nana i hohola na lani, A hele hoi maluna o na ale kiekie o ke kai;
Shi kaɗai ya shimfiɗa sammai ya kuma yi tafiya a kan raƙuman ruwan teku.
9 O ka mea nana i hana o Uresa nui, me Oriona, A me Peleiade, a me ke kukuluhema loa aku;
Shi ne ya halicci Mafarauci da Kare da Zomo, da Kaza, da’Ya’yanta da tarin taurari a sama, da taurarin kudu.
10 O ka mea i hana i na mea nui hiki ole ke huliia; A me na mea kupanaha hiki ole ke heluia.
Yana yin abubuwan banmamaki waɗanda ba a iya ganewa, mu’ujizai waɗanda ba a iya ƙirgawa.
11 Aia hoi, maalo ae ia ma o'u nei, aole au i ike: Hele mai hoi oia, aka, aole au i hoomaopopo ia ia.
Ba na iya ganinsa lokacin da ya wuce ni; ba na sani ya wuce lokacin da ya wuce.
12 Aia hoi, lawe wale aku no ia, owai la ke pale aku ia ia? Owai la ka mea e olelo aku ia ia, Heaha kau e hana nei?
Wane ne ya isa yă hana shi in ya ƙwace abu? Wa zai ce masa, ‘Me kake yi?’
13 I hoopau ole ae ke Akua i kona inaina, Kulou iho na kokua haaheo malalo ona.
Allah ba ya danne fushinsa; ko dodannin ruwan da ake kira ayarin Rahab ya tattake su.
14 Pehea la hoi wau e olelo aku ai ia ia, A e wae ae i na huaolelo imua ona?
“Ta yaya zan iya yin faɗa da shi? Ina zan iya samun kalmomin da zan yi gardama da shi?
15 Ina he pono ko'u, aole au e olelo aku ia ia, E nonoi aku no wau i kuu lunakanawai.
Ko da yake ba ni da laifi, ba zan iya amsa masa ba; sai dai roƙon jinƙai zan iya yi ga mahukuncina.
16 Ina ua kahea aku au, a ua lohe mai kela; Aole au e hooiaio, na hoolohe mai ia i ko'u leo.
Ko da na yi kira gare shi ya amsa mini, ban yarda cewa zai saurare ni ba.
17 O ka mea e ulupa mai ia'u me ka ino, A hoonui wale mai ia i ko'u mau palapu.
Zai sa hadari yă danne ni yă ƙara mini ciwona ba dalili.
18 Aole ia e ae mai ia'u e hanu i kuu hanu, Aka, hoopiha mai no ia ia'u i na mea awaawa.
Ba zai bari in yi numfashi ba, sai dai yă ƙara mini azaba.
19 Ina [e olelo iho au] no ka ikaika, aia hoi, oia ka ikaika: A ina no ka hooponopono ana, Owai la ke hai mai i ka manawa?
In maganar ƙarfi ne, shi babban mai ƙarfi ne! In kuma maganar shari’a ne, wa zai kai kararsa?
20 Ina owau e hoapono ia'u iho, hoohewa mai kuu waha ia'u; Ina [olelo iho au, ] Ua hala ole, ina ua hookahuli mai ia ia'u.
Ko da ni marar ƙarfi ne, bakina ya isa yă sa in zama mai laifi; in ba ni da laifi, zai sa in yi laifi.
21 Ina ua hala ole au, aole hoi au e ike i kuu uhane: E hoowahawaha no au i kuu ola.
“Ko da yake ba ni da laifi, ban damu da kaina ba; na rena raina.
22 Ua hookahi no ia, nolaila e olelo aku au, Ke luku nei no ia i ka mea hala ole a me ka mea hewa.
Ba bambanci; shi ya sa na ce, ‘Yana hallaka marasa laifi da kuma mugaye.’
23 Ina e pepehi koke mai ka mea uhau, E akaaka mai no ia i ka eha ana o ka poe hala ole.
Lokacin da bala’i ya kawo ga mutuwa, yakan yi dariyar baƙin cikin marasa laifi.
24 Ua haawiia'ku ka honua iloko o ka lima o ka poe hewa: Ua uhi mai ia i na maka o kona mau lunakanawai; A i ole ia, auhea la, owai la hoi oia?
Lokacin da ƙasa ta faɗa a hannun mugaye, yakan rufe idanun masu shari’a. In ba shi ba wa zai yi wannan?
25 Ua oi ka mama o kuu mau la mamua o ka mea holo: Ke holo ae nei lakou, Ke ike ole nei lakou i ka maikai.
“Kwanakina sun fi mai gudu wucewa da sauri; suna firiya babu wani abin jin daɗi a cikinsu.
26 Ua hala aku la lakou e like me na moku holo: E like me ka aeto e lele ana i ka mea ai.
Suna wucewa kamar jirgin ruwan da aka yi da kyauro, kamar jahurma da ta kai wa namanta cafka.
27 Ina olelo iho au, e hoopoina no wau i kuu kanikau ana, E waiho aku au i kuu maka kaumaha, a e hooluolu ia'u iho;
‘In na ce zan manta da abin da yake damu na, zan yi murmushi in daina nuna ɓacin rai,’
28 Makau iho la au i kuu mea ehaeha a pau, Ua ike au, aole oe e hoapono mai ia'u, he hala ole.
duk da haka ina tsoron duk wahalata, domin na san ba za ka ɗauke ni marar laifi ba.
29 Ina ua hewa au, No ke aha la hoi wau e luhi make hewa nei?
Tun da an riga an ɗauke ni mai laifi, duk ƙoƙarina a banza yake.
30 Ina e holoi au ia'u iho i ka wai hau, A e hoomaemae au i kuu mau lima i ka sopa;
Ko da na wanke jikina duka da sabulu, na wanke hannuwana kuma da soda,
31 Alaila, e kiola iho oe ia'u iloko o ka lua lepo, A e hoopailua ko'u mau kapa ia'u.
duk da haka za ka jefa ni cikin ƙazamin wuri, yadda ko rigunan jikina ma za su ƙi ni.
32 No ka mea, aole ia he kanaka e like me au, e paio aku ai au ia ia, A halawai maua i ka hookolokolo ana.
“Shi ba mutum ba ne kamar ni wanda zan iya amsa masa, har da za mu yi faɗa da juna a wurin shari’a.
33 Aole hoi he mea nana e uwao iwaena o maua, I kau mai ai ia i kona lima maluna o maua elua.
In da akwai wanda zai iya shiga tsakaninmu, ya ɗora hannunsa a kanmu tare,
34 E lawe aku ia i kona kookoo mai o'u aku nei, A mai hooweliweli mai kona makau ia'u.
wani wanda zai sa Allah yă daina duka na, don yă daina ba ni tsoro.
35 Alaila e olelo aku au, aole hoi wau e makau ia ia, Aka, aole pela wau ia'u iho.
Sa’an nan ne zan iya yin magana ba tare da jin tsoronsa ba, amma a yadda nake a yanzu ba zan iya ba.

< Ioba 9 >