< Ioba 5 >

1 E KAHEA ano, ina paha e pane mai kekahi ia oe; Io wai la o na mea laa e huli ai oe?
“Ka yi kira in kana so, amma wa zai amsa maka? Wurin waɗanne tsarkaka za ka juya?
2 No ka mea, ke pepehi nei ka inaina i ka mea naaupo, A ke hoomake nei ka huhu i ka mea hawawa.
Fushi yana kashe wawa, ƙyashi kuma yana kashe marar azanci.
3 Ua ike au i ka mea naaupo e ulu ana; A hoino koke aku au i kona noho ana.
Ni ma na ga wawa yana cin gaba, amma nan da nan gidansa ya zama la’ananne.
4 Ua mamao aku kana poe keiki i ka maluhia, Ua ulupaia lakou ma ka pukapa, Aohe mea nana e hoopakele.
’Ya’yansa suna cikin hatsari, ba wanda zai tsaya musu a gaban alƙali,
5 O kana ai i ohiia ua pau i ka mea pololi, A ua lawe aku ia mea mailoko mai o na laau kuku, A kaili na powa i ko lakou waiwai.
mayunwata sun kwashe girbinsa, har abubuwan da suke cikin ƙaya, masu jin ƙishirwa kuma suna zuba ido ga dukiyarsa.
6 No ka mea, aole e puka mai ka popilikia mai ka lepo mai, Aole hoi e kupu mai ka ehaeha mailoko mai o ka honua.
Gama ba daga cikin ƙasa wahala take fitowa ba, ko kuma bala’i daga ƙasa.
7 Aka, ua hanau ke kanaka no ka ehaeha, E like me na hunaahi i lele ae iluna.
Duk da haka an haifi mutum don wahala ne, kamar yadda ba shakka tartsatsin wuta yake tashi.
8 Aka e imi au i ke Akua, A i ke Akua e waiho aku i kuu olelo;
“Amma da a ce ni ne, da zan roƙi Allah; zan gaya masa damuwata.
9 Oia ke hana i na mea nui, a hiki ole ke hoomaopopoia; I na mea kupaianaha, a hiki ole ke heluia:
Yana yin abubuwan al’ajabi waɗanda ba a ganewa, mu’ujizai waɗanda ba a ƙirgawa.
10 Ka mea e haawi ana i ka ua maluna o ka honua, A e hoouna mai ana i na wai maluna o na kula.
Yana zuba ruwan sama a ƙasa; yana zuba ruwa a gonaki.
11 E hookiekie iluna i ka poe i hoowahawahaia; I kaikaiia'i iluna i kahi malu ka poe e uwe ana.
Yana ɗaukaka masu sauƙinkai, yana kāre waɗanda suke makoki.
12 Ke hookahuli nei oia i na manao o ka poe maalea, A hiki ole i ko lakou lima ke hooko i ko lakou mea i manao ai.
Yana dagula shirye-shiryen masu wayo don kada su yi nasara cikin abubuwan da suke shirin yi.
13 Ke hei aku nei oia i ka poe akamai iloko o ko lakou maalea; A ua hoohioloia ka manao o ka poe paakiki.
Yana kama masu wayo cikin wayonsu, yana kawar da shirye-shiryensu ba za su yi nasara ba.
14 I ke ao halawai lakou me ka pouli, A ke hana nei lakou i ka wa awakea, e like me ia i ka po.
Da rana sukan yi karo da duhu; da rana ma suna lallube kamar a duhun dare suke.
15 Aka, ke hoopakele no ia i ka poe ilihune mai ka pahikaua mai, mai ko lakou waha mai, A mai ka lima mai o ka mea ikaika.
Yana ceton matalauta daga takobin da za tă kashe su da shi; yana cetonsu daga hannun waɗanda suka fi su ƙarfi.
16 Nolaila, ua loaa i ka mea hune ka manaolana, A ua hoopaa ka hewa i kona waha.
Saboda haka matalauta suna da bege, rashin gaskiya kuma ta yi shiru.
17 Aia hoi, pomaikai ke kanaka a ke Akua i hoeha mai; Nolaila, mai hoowahawaha oe i ka hahau ana mai o ka Mea mana:
“Mai albarka ne wanda Allah yake yi masa gyara in mutumin ya yi kuskure; saboda haka kada ka guje wa horon Maɗaukaki.
18 No ka mea, ke hoeha mai nei ia, a e lapaau mai hoi: Ke hahau mai nei oia, a e hoola mai hoi kona mau lima.
Ko da yake yana sa ciwo, shi ne kuma yake warkar da ciwon; ciwon da ya ji maka, shi da kansa zai warkar da shi.
19 Iloko o na pilikia eono e hoopakele mai oia ia oe: A iloko o ka hiku hoi, aole e hoopa mai ka ino ia oe.
Zai cece ka daga bala’o’i guda shida; har bakwai ma ba abin da zai same ka.
20 Iloko o ka wi e hoopakele mai oia ia oe i ka make; A iloko o ke kaua, mai ka lima o ka pahikaua mai.
Lokacin yunwa yana tsare ka daga mutuwa, a cikin yaƙi kuma yana kāre ka daga sarar takobi.
21 E hunaia oe mai ke alelo hoino mai: Aole hoi oe e makau i ka luku, ke hiki mai.
Zai kāre ka daga ɓata suna, kuma ba ka bukata ka ji tsoro in hallaka ta zo.
22 I ka luku a i ka pololi e akaaka no oe: Aole hoi oe e makau i na holoholona hihiu o ka honua.
Za ka yi wa hallaka da yunwa dariya; kuma ba ka bukata ka ji tsoron manyan namun jeji.
23 No ka mea, e noho kuikahi oe me na pohaku o ke kula; A e maluhia na holoholona hihiu o ke kula me oe.
Gama za ka zauna lafiya da duwatsu a gonaki, kuma manyan namun jeji za su yi zaman salama da kai.
24 A e ike no oe, he maluhia kou halelewa: A e nana no oe i kou hale, aohe mea nalo.
Za ka zauna lafiya a cikin tenti naka, za ka ƙirga kayanka za ka samu kome na nan.
25 A e ike no oe, he nui kou hua, A o kau poe keiki, e like me ka weuweu o ka honua.
Za ka san cewa’ya’yanka za su zama da yawa, zuriyarka kuma kamar ciyawa a ƙasa.
26 E hele auanei oe i ka luakupapau me ka ikaika nui, E like me na puu hua palaoa i kona manawa.
Za ka yi kyakkyawan tsufa kafin ka mutu, kamar yadda ake tara dammuna a lokacin girbi.
27 Aia hoi o keia ka makou i manao ai, pela io no; E hoolohe oe, a e ike oe ia mea pono nou.
“Mun yi nazarin wannan, kuma gaskiya ne. Saboda haka ka ji, ka kuma yi amfani da shi.”

< Ioba 5 >