< Ioba 35 >
1 OLELO aku la hoi o Elihu, i aku la,
Sai Elihu ya ce,
2 Ke manao nei oe he pono keia, O kau i olelo mai, O ko'u pono, ua oi mamua o ko ke Akua?
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 No ka mea, ua ninau mai oe, Heaha ka pono no'u? Heaha hoi ko'u pomaikai no kuu hewa ole ana?
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 Owau ke hoihoi aku ia olelo iou la, A i kou mau hoalauna me oe.
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 E nana ae oe i ka lani, a ike; A e nana i na ao, ua kiekie lakou mamua ou.
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 Ina e hana hewa oe, heaha kau hana ia ia? Ina e hoonuiia kou mau hala, heaha kau e hana'i nana?
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 Ina ua pono oe, heaha kau e haawi aku ai ia ia? Heaha kana e loaa'i mai kou lima aku?
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 No ke kanaka e like me oe kou hala, A no ke keiki a ke kanaka kou pono.
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 Ke uwe ae nei ka poe kaumaha no ka hooluhiia; I uwe lakou no ka lima o na mea koikoi.
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 Aka, aole e i mai kekahi, Auhea ke Akua nana au i hana, Ka mea i haawi mai i na mele olioli i ka po;
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 O ka mea i ao mai ia kakou mamua o na holoholona o ka honua, A ua hoonaauao oia ia kakou mamua o na manu o ka lewa?
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 Malaila lakou e uwe ai, aole mea i ekemu mai, No ka haaheo o ka poe hewa.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 He oiaio, aole ke Akua e hoolohe mai i ka mea wahahee, Aole ka Mea mana e maliu mai ia.
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 Ina paha e olelo oe, aole oe i ike ia ia, Imua ona ka hooponopono, nolaila e kali aku oe ia ia.
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 Ano hoi, he mea ole ka hoopai ana o kona inaina, Aole ia e haka pono mai i na hewa;
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Nolaila i oaka hewa mai ai ko Ioba waha, He hoonui olelo kana me ko ike ole.
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”