< Ioba 28 >
1 HE oiaio, he wahi ahu no ke kala, A he wahi no ke gula, kahi a lakou e hoomaemae ai.
Akwai ramin azurfa akwai kuma wurin da ake tace zinariya.
2 Ua laweia ka hao mailoko mai o ka lepo, A ua hooheheeia ke keleawe mailoko mai o ka pohaku.
Daga cikin ƙasa ake ciro ƙarfe, ana kuma narkar da tagulla daga cikin dutse.
3 Hoonoho no ia i ka hope no ka pouli, A imi no ia ma na wahi hohonu a pau; I ka pohaku o ka pouli a me ka malu make.
Mutum ya kawo ƙarshen duhu; yakan bincike zuzzurfar iyaka, yana neman duwatsu a wuri mafi duhu.
4 Eli ae ia i lua mao aku mai kahi e noho ai na kanaka; Iho lakou ilalo aole ma ka wawae, A lewa lakou mai kanaka aku.
Nesa da inda mutane suke zama, yakan huda rami yă yi abin lilo, a wurin da mutane ba sa bi.
5 O ka honua, kahi i puka mai ai ka berena, Ua hoohuaiia oia malalo iho ona e like me ke ahi.
Cikin ƙasa inda ake samun abinci, a ƙarƙashinta kuwa zafi ne kamar wuta;
6 O kona mau pohaku, kahi o ka sapira; A he lepo gula kona.
akwai duwatsu masu daraja a cikin duwatsunta, akwai kuma zinariya a cikin ƙurarta.
7 O ke alanui aole i ikeia e ka manu, Aole i ikeia e ka maka o ka vuletura;
Tsuntsu mai farauta bai san hanyarta ba, ba shahon da ya taɓa ganin ta.
8 Aole i hehi iho na holoholona hihiu ia ia, Aole ka liona i maalo ae ilaila.
Manyan namun jeji ba su taɓa binta ba, ba zakin da ya taɓa binta.
9 Kau aku no ia i kona lima maluna o ka pohakupaa; Hookahuli ae ia i na mauna mai ke kumu aku.
Hannun mutum ya iya sarrafa ƙanƙarar duwatsu, yă kuma tumɓuke tushen duwatsu.
10 Hoopoha no ia i ke kahawai mawaena o na pohaku; A ike no kona maka i na mea waiwai nui a pau.
Yana tona rami a cikin duwatsu idanunsa suna ganin dukan dukiyar da ke cikin duwatsun.
11 Pani aku no ia i na wai i ke kahe ana iho, A o na mea i hunaia kana i lawe mai ai i ka malamalama.
Yana nema daga ina ruwan rafi yake ɓulɓulowa yana kuma binciko abubuwan da suke a ɓoye yă kawo su cikin haske.
12 Aka, mahea la e loaa'i ka noeau? Mahea hoi kahi o ka naauao?
Amma a ina ne za a iya samun hikima? Ina fahimta take zama?
13 Aohe kanaka i ike i kona kumukuai; Aole hoi e loaa ia ma ka aina o ka poe e ola ana.
Mutum bai gane muhimmancinta ba, ba a samunta a ƙasar masu rai.
14 I mai ka hohonu, Aole ia iloko o'u: I mai la hoi ke kai, Aole ia me au.
Zurfi ya ce, “Ba ta wurina”; teku ya ce, “Ba ta wurina.”
15 Aole e haawiia ke gula maikai i kumu e loaa mai ai, Aole hoi e kaupaona ke kala i kumukuai nona.
Ba irin zinariyar da za tă iya sayenta, ko kuma a iya auna nauyinta da azurfa.
16 Aole e kau pu ia oia me ke gula o Opira, Me ka pohaku onika maikai a me ka sapira.
Ba za a iya sayenta da zinariyar Ofir, ko sauran duwatsu masu daraja ba.
17 Aole e hoolikeia ke gula a me ka pohaku aniani me ia: Aole e hooliloia ia mea no na ipu gula maikai.
Zinariya da madubi ba za su iya gwada kansu da ita ba, ba kuwa za a iya musayarta da abubuwan da aka yi da zinariya ba.
18 Aole e manaoia ke akoakoa, a me ka pohaku maikai: No ka mea, o ka waiwai o ka noeau ua oi aku ia mamua o na momi.
Kada ma a ce murjani da duwatsu masu walƙiya; farashin hikima ya fi na lu’ulu’ai.
19 Aole e hoolikeia ke topaza o Aitiopa me ia, Aole hoi ia e kau pu ia me ke gula maikai.
Ba za a iya daidaita darajarta da duwatsun Tofaz na Kush ba, zallar zinariya ma ba tă isa ta saye ta ba.
20 Mai hea mai hoi ka noeau? A mahea hoi kahi o ka naauao?
“To, daga ina ke nan hikima ta fito? Ina fahimta take zama?
21 No ka mea, ua hunaia oia mai na maka aku o ka poe a pau e ola ana, A ua nalo oia mai na manu o ka lewa aku.
An ɓoye ta daga idanun kowane abu mai rai, har tsuntsayen sararin sama ma an ɓoye masu ita.
22 I mai la ka po a me ka make, Ua lohe no maua me ko maua pepeiao i kona lono.
Hallaka da mutuwa suna cewa, ‘Jita-jitarta kaɗai muke ji.’
23 Ua maopopo no i ke Akua kona aoao, A oia ka i ike i kona wahi.
Allah ya gane hanyar zuwa wurinta. Shi ne kaɗai ya san inda take zama,
24 No ka mea, oia ka i nana aku i na welau o ka honua, Ua ike no ia malalo o ka lani a pau;
Gama yana ganin iyakar duniya kuma yana ganin duk abin da yake ƙarƙashin sama.
25 E hana i ka mea kaupaona no ka makani, A ua ana no ia i na wai maloko o ka mea ana.
Lokacin da ya yi iska ya sa ta hura, ya kuma auna ruwaye.
26 I kana hana ana i ke kanawai no ka ua, A me ke ala no ka uwila o ka hekili;
Lokacin da ya yi wa ruwan sama doka da kuma hanya domin walƙiya,
27 Alaila ike no oia ia mea, a hoike mai hoi ia; Hoomakaukau oia ia mea, a imi aku hoi ia mea.
sai ya dubi hikima ya auna ta; ya tabbatar da ita, ya gwada ta.
28 A ua i mai no ia i ke kanaka, Aia hoi, o ka makau i ka Haku, oia ka noeau; A o ka haalele i ka hewa, oia ka naauao.
Ya kuma ce wa mutum, ‘Tsoron Ubangiji shi ne hikima, kuma guje wa mugunta shi ne fahimi.’”