< Ioba 12 >

1 OLELO mai ia o Ioba, i mai la,
Sai Ayuba ya amsa,
2 He oiaio, o oukou ka poe kanaka, A e make pu ka noiau me oukou.
“Ba shakka ku ne mutanen nan, hikima za tă mutu tare da ku!
3 Aka, he naauao ko'u e like me oukou; Aole au i emi malalo iho o oukou: A owai la ka mea ike ole i na mea like me keia mau mea?
Amma ni ma ina da hankali kamar ku; ba ku fi ni ba. Wane ne bai san duk waɗannan abubuwan ba?
4 Ua lilo au i mea heneheneia e kona hoalauna, E kahea ana i ke Akua, a hoolohe mai oia ia ia; O ka mea pono a me ka hala ole, ua akaakaia oia.
“Na zama abin dariya ga abokaina, ko da yake na yi kira ga Allah ya kuwa amsa mini, duk da haka suka yi mini riya ko da yake ni mai adalci ne kuma marar laifi!
5 Me ka ipukukui i hoowahawahaia i ka manao o ka mea e noho nanea ana, Pela ka mea ua kokoke pahee kona mau wawae.
Mutanen da ba su da damuwa suna jin daɗin ganin waɗanda suke dab da fāɗuwa.
6 Ua pomaikai na halelewa o ka poe luku wale, A ua noho maluhia ka poe hoonaukiuki aku i ke Akua; Iloko o ko lakou lima na ke Akua i haawi mai.
Amma wurin zaman’yan fashi yana nan ba mai damunsu, waɗanda kuma suke saɓa wa Allah suna zamansu lafiya, har ma da masu ɗaukar allahnsu a hannuwansu.
7 Aka, ano e ninau i na holoholona, a e ao mai lakou ia oe; A me na manu o ka lewa, a e hoike mai lakou ia oe;
“Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
8 E olelo aku paha i ka honua, a e ao mai no ia ia oe: A o na ia o ke kai e hoakaka mai no lakou ia oe,
Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
9 Owai la ka mea ike ole i keia mau mea a pau, Na ka lima o Iehova i hana keia?
Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?
10 Iloko o kona lima ka uhane o na mea ola a pau, A me ka hanu o na kanaka a pau.
Ran kowace halitta yana a hannunsa, haka kuma numfashin dukan’yan adam.
11 Aole anei e hoao ke pepeiao i na olelo? A e hoao ka waha i ka ai nona iho?
Ko kunne ba ya gwada kalmomi kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci?
12 Me ka poe kahiko ka maiau, A me ke ola loihi ka naauao.
Ko ba a wurin tsofaffi ake samun hikima ba? Ba tsawon rai yana kawo ganewa ba?
13 Ia ia ka naauao, a me ka ikaika; Nona ka oleloao, a me ke akamai.
“Allah ne mai iko da kuma hikima, shawara da ganewa nasa ne.
14 Aia hoi, ke wawahi nei oia, aole e kukulu hou ia; Ke hahao aku ia i ke kanaka iloko, aole e hookuuia'ku.
Abin da ya rushe ba a iya ginawa ba; in ya kulle mutum ba a iya buɗe shi a sake shi ba.
15 Aia hoi, ke hoopaa nei oia i na wai, a ua maloo lakou: A hookuu aku oia ia lakou, a luku lakou i ko ka honua.
Idan ya hana ruwan sama, za a yi fări; in kuma ya saki ruwa za a yi ambaliya.
16 Me ia ka ikaika, a me ka naauao: Nona ka mea i hoopuniia, a me ka mea hoopuni.
Shi ne mai ƙarfi da kuma mai nasara; mai ruɗi da wanda aka ruɗa, duk nasa ne.
17 Ua lawe pio aku ia i na kakaolelo, A hoolilo i na lunakanawai i poe hawawa.
Yakan sa mashawarta su zama marasa hikima yă kuma sa wawaye su zama masu shari’a.
18 Kala aku no ia i ka mea paa o na'lii, A kaei aku ia i ko lakou puhaka i ke kaei.
Yana cire sarƙar da sarakuna suka ɗaura yă kuma ɗaura musu wata tsumma a kwankwaso.
19 Alakai pio aku ia i na kahuna, A hookahuli i ka poe ikaika.
Yakan ƙasƙantar da firistoci yă kuma tumɓuke masu ikon da aka kafa tun da daɗewa.
20 Hoopau aku ia i ka olelo a ka poe oiaio, A lawe aku ia i ka naauao, mai ka poe kahiko aku.
Yana sa amintattun mashawarta su yi shiru yakan kawar da hikimar dattawa.
21 Ninini iho ia i ka hoino maluna o na'lii, A kala ae no ia i ke kaei o ka poe ikaika.
Yakan sa masu iko su ji kunya yă kuma ƙwace ƙarfin masu ƙarfi.
22 Hoike mai ia i na mea hohonu mailoko mai o ka pouli, A hoopuka no ia i ka malamalama mai ka malu make mai.
Yana buɗe abubuwan da suke cikin duhu yă kuma kawo haske a wuraren da ba haske;
23 Hoomahuahua no ia i na lahuikanaka, a luku aku no hoi ia lakou: Hoonui aku no ia i na lahuikanaka, a hoemi hou iho ia lakou.
yana sa al’ummai su zama manya, sai kuma yă hallaka su; yana sa al’ummai su ƙasaita, yă kuma watsar da su.
24 Lawe aku ia i ka naauao o na luna o kanaka ma ka honua; A hooauwana ia lakou ma ka waonahele, aohe alauui.
Yana hana shugabannin duniya ganewa; Ya bar su su yi ta makuwa, su ruɗe, su ɓata.
25 Haha lakou iloko o ka pouli aohe malamalama, A e hoohikaka aku oia ia lakou, me he mea ona la.
Suna lallube cikin duhu ba haske; yă sa su yi ta tangaɗi kamar bugaggu.

< Ioba 12 >