< Isaia 54 >
1 E OLI oe, e ka mea pa, ka mea i hanau ole hoi; E oli i ke oli, a e hauoli hoi, e ka mea kuakoko ole; No ka mea, ua nui aku na keiki a ka mea i neoneo, i na keiki a ka wahine i mareia, wahi a Iehova.
“Ki rera, ya ke bakararriya, ke da ba ki taɓa haihuwa ba; ki ɓarke da waƙa, ki yi sowa don farin ciki, ke da ba ki taɓa naƙuda ba; domin’ya’yan mace mai kaɗaici sun fi na mai miji yawa,” in ji Ubangiji.
2 A hoakea i kahi o kou halelewa, E hoopalahalaha hoi lakou i na paku o kou wahi e noho ai; Mai aua, e hooloihi i kou mau kaula, E hoopaa loa hoi i kou mau makia;
“Ki fadada wurin tentinki, ki miƙe labulen tentinki da fāɗi, kada ki janye; ƙara tsawon igiyoyinta, ki kuma ƙara ƙarfin turakunta.
3 No ka mea, e poha aku auanei oe, ma ka lima akau, a ma ka lima hema; A e ili mai ko na aina na kau poe mamo, A ia lakou no e hoonohoia na kulanakauhale neoneo.
Gama za ki fadada zuwa dama da hagu; zuriyarki za su kori al’ummai su kuma zauna a kufan biranensu.
4 Mai makau oe, no ka mea, aole oe e hilahila, Mai hoopalaimaka, no ka mea, aole oe hoohilahilaia; E hoopoina no hoi oe i ka hilahila o kou wa opiopio, Aole hoi e mauao hou i ka hoowahawahaia o kou noho wahine kane make ana.
“Kada ki ji tsoro; ba za ki sha kunya ba. Kada ki ji tsoron wulaƙanci, ba za a ƙasƙantar da ke ba. Za ki manta da kunyar ƙuruciyarki ba kuwa za ki tuna da zargin zaman gwauruwarki ba.
5 No ka mea, o ka mea nana oe i hana, oia kau kane, O Iehova o na kaua kona inoa; A o kou Hoolapanai, o ka Mea Hemolele ia o ka Iseraela; E kapaia no hoi oia, ke Akua o ka honua a pau.
Gama Mahaliccinki shi ne mijinki, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ne Mai Fansarki; ana ce da shi Allahn dukan duniya.
6 No ka mea, ua hea aku o Iehova ia oe, E like me ka wahine i haaleleia, a kaumaha hoi ma ka naau, Ka wahine hoi i ka wa opiopio; No ka mea, e hooleia oia, wahi a ke Akua ou.
Ubangiji zai kira sai ka ce ke mace ce da aka yashe ta tana kuma damuwa a ranta, macen da ta yi aure a ƙuruciya, sai kawai aka ƙi ta,” in ji Allahnki.
7 No ka manawa uuku, ua haalele aku au ia oe; Aka, me ka lokomaikai he nui loa, e hoiliili au ia oe.
“Gama a ɗan ƙanƙanen lokaci na rabu da ke, amma da ƙauna mai zurfi zan sāke dawo da ke.
8 I ka hu ana o ka huhu, huna no wau i ko'u maka ia oe i kekahi minute; Aka, me ke aloha mau loa, e lokomaikai aku ai au ia oe, Wahi a Iehova, kou Hoolapanai.
Cikin fushi mai zafi na ɓoye fuskata daga gare ki na ɗan lokaci, amma da madawwamin alheri zan ji tausayinki,” in ji Ubangiji Mai Fansarki.
9 No ka mea, e like me na wai o Noa, pela no keia ia'u; Me au i hoohiki ai, aole e hoohalana hou na wai o Noa i ka honua, Pela no wau i hoohiki ai, aole au e huhu aku ia oe, Aole hoi au e paipai ikaika aku ia oe.
“A gare ni wannan ya yi kamar kwanakin Nuhu, sa’ad da na rantse cewa ruwan Nuhu ba za su ƙara rufe duniya ba. Yanzu fa na rantse ba zan yi fushi da ke ba, ba zan ƙara tsawata miki kuma ba.
10 No ka mea, e lilo auanei na kuahiwi, A e hooneeneeia na mauna; Aka, aole e lilo aku ko'u lokomaikai, Aole hoi e hooneeneeia ka berita o ko'u malu, Wahi a Iehova, ka mea i aloha mai ia oe.
Ko da duwatsu za su girgiza a kuma tumɓuke tuddai, duk da haka madawwamiyar ƙaunata da nake yi miki ba za tă jijjigu ba ba kuwa za a kawar da alkawarin salamata ba,” in ji Ubangiji, wanda ya ji tausayinki.
11 E ka mea popilikia i hooalealeia, Aole hoi i alohaia! E hoonoho wau i kou mau pohaku maloko o ka pena, A e hookumu wau ia oe ma ua pohaku sapeiro.
“Ya ke birni mai shan azaba, wadda hadari ya bulale ki ba a kuma ta’azantar da ke ba, zan gina ke da duwatsu turkuwoyis, zan kafa harsashenki da duwatsun saffaya.
12 A hana no wau i kou mau puupuu kaua i pohaku paea, A me kou mau pukapa i pohaku ula, A me kou mau mokuna a pau i pohaku maikai.
Zan gina hasumiyarki da jan yakutu, ƙofofinki kuma da duwatsu masu haske, dukan katangarki kuma da duwatsu masu daraja.
13 E aoia no hoi kau mau keiki a pau e Iehova, A e nui loa auanei ka pomaikai o kau mau keiki.
Ubangiji zai koya wa dukan’ya’yanki maza, da girma kuma salamar’ya’yanki zai zama.
14 Ma ka pono no oe e hookumuia'i: E mamao aku oe i ka hookaumaha, No ka mea, aole oe e makau ana; A i ka weliweli hoi, no ka mea, aole ia e hookokoke mai ia oe.
Da adalci za a kafa ke. Zalunci zai yi nesa da ke; ba za ki kasance da wani abin da za ki ji tsoro ba. Za a kawar da duk wani abin banrazana; ba zai yi kusa da ke ba.
15 Aia hoi, e hookipikipi no lakou, aole nae mamuli o ka'u olelo ana, O ka mea kipi aku ia oe, e haule no ia mamuli ou.
In wani ya far miki, ba daga wurina ba ne; duk wanda ya far miki zai miƙa wuya gare ki.
16 Aia hoi, na'u no i hana i ka amara nana e puhi i ka lanahu i ke ahi, A hoopuka mai la oia i mea hana no kana hana; A na'u hoi i hana i ka mea make e make ai.
“Duba, ni ne wanda na halicci maƙeri wanda yake zuga garwashi ya zama harshen wuta ya kuma ƙera makamin da ya dace da aikinsa. Ni ne kuma na halicci mai hallakarwa ya yi ɓarna;
17 O na mea hoeha a pau i hanaia e ku e ia oe, aole lakou e lanakila, A o na elelo a pau e ala mai e ku e ia oe, nau no ia e hoahewa aku. Oia ka hooilina o na kanwa a Iehova, A na'u hoi ko lakou pono, wahi a Iehova.
ba makamin da aka ƙera don yă cuce ki da zai yi nasara, za ki kuma mayar da magana ga duk wanda ya zarge ki. Wannan ne gādon bayin Ubangiji, kuma wannan ita ce nasararsu daga gare ni,” in ji Ubangiji.