< Isaia 32 >
1 A IA hoi, ma ka pono no e malama aupuni ai ke alii nui, A ma ka pololei hoi e noho alii ai na'lii.
Duba, sarki zai yi mulki cikin adalci masu mulki kuma su yi mulki da adalci.
2 E like auanei ke kanaka me kahi lulu o ka makani, Me ka mamalu hoi no ka ua; E like me na auwai ma kahi maloo, E like hoi me ka malu o ka pohaku nui ma ka aina maluhiluhi.
Kowane mutum zai zama kamar wurin fakewa daga iska mafaka kuma daga hadari, kamar rafuffukan ruwa a hamada da kuma inuwar babban dutse a ƙeƙasasshiyar ƙasa.
3 Aole e hoopiliia na maka o ka poe ike, A e hoolohe no na pepeiao o ka poe lohe.
Sa’an nan idanun waɗanda suka gani ba za su ƙara rufewa ba, kunnuwan waɗanda suka ji kuma za su saurara.
4 E ike no hoi ka naau o ka poe noonoo ole i ke akamai, A o ke alelo o ka poe uuu, E makaukau no ia e olelo akaka mai.
Zuciya marasa haƙuri za su sani su kuma fahimta, harshen masu ana’ana kuma zai sāke su yi magana sosai.
5 Aole e kapa hou ia ka mea lapuwale, he maikai nui, Aole hoi e iia ka mea alunu, he lokomaikai.
Ba za a ƙara ce da wawa mai girma ba ko kuwa a ɗaukaka mazambaci.
6 No ka mea, e olelo no ke kanaka lapuwale i ka mea lapuwale, A e ohumu no kona naau i ka hewa, Ma ka aia kana hana ana, a olelo ino ku e ia Iehova, E hoonele i ka naau o ka poe pololi. A e hoopau i ka wai o ka mea makewai.
Gama wawa maganar wauta yakan yi, zuciyarsa ta cika da mugunta, yana aikata abubuwan rashin sanin Allah yana baza kurakurai game da Ubangiji; yana barin mayunwata da yunwa ya kuma hana masu ƙishirwa ruwan sha.
7 He hewa na mea hana o ka mea alunu; Imi no oia i na manao hewa, E hookaumaha i ka poe poino i na olelo wahahee, I ka poe popilikia hoi e olelo ana ma ka pololei.
Matakan mazambaci mugaye ne, yana ƙulla mugayen shirye-shirye don yă hallaka talakawa da ƙarairayi, ko sa’ad da roƙon mai bukata da gaskiya ne.
8 Aka, o ka mea lokomaikai, imi no oia i ka lokomaikai, A ma ka lokomaikai oia e kupaa ai.
Amma mutumin kirki kan yi shirye-shirye masu kirki, kuma yakan tsaya a kan ayyukan kirki.
9 E na wahine e noho nanea ana, E ku mai iluna, e hoolohe hoi i ko'u leo; E na kaikamahine makau ole, e haliu pepeiao mai i ka'u olelo.
Ku matan da kuke zaman jin daɗi, ku tashi ku saurare ni; ku’yan matan da kuke tsammani kuna da kāriya, ku ji abin da zan faɗa!
10 No ka makahiki a keu ko oukou haalulu ana, E na wahine makau ole; No ka mea, e pau auanei ka ohi hua waina ana, Aole e hiki mai ka hooiliili ai ana.
Cikin ɗan lokaci ƙasa da shekara guda ku da kuke tsammani kuna da kāriya za ku yi rawar jiki; girbin’ya’yan inabi zai kāsa, girbin’ya’yan itatuwa kuma ba zai zo ba.
11 E haalulu oukou, e ka poe e noho nanea ana, E weliweli hoi oukou, ka poe makau ole; E wehe i ko oukou lole, a e ku kohana, a e kaei i na puhaka.
Ku yi rawar jiki, ku mata masu jin daɗi, ku sha wahala, ku’yan matan da kuke tsammani kuna da kāriya! Ku tuɓe rigunanku, ku ɗaura tsummoki a kwankwasonku.
12 E nui auanei ka uwe ana no na waiu, A no na mahinaai maikai, a no ke kumuwaina hua nui.
Ku bugi ƙirjinku don gonaki masu kyau don’ya’yan inabi
13 Ma ka aina o ko'u poe kanaka, E ulu mai no ke kakalaioa, a me ka laau ooi, Maluna hoi o na hale olioli a pau, Iloko o ke kulanakauhale e olioli ana.
da kuma don ƙasar mutanena, da ƙasar da ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya ne suka yi girma, I, ku yi kuka saboda dukan gidajen da dā ake biki da kuma domin wannan birnin da dā ake murna a ciki.
14 No ka mea, e haaleleia auanei na halealii, A e neoneo no hoi ke kulanakauhale o na kanaka lehulehu; O ka puu a me ka halekiai e lilo no i ana mau loa, I mea hoi e olioli ai na hoki hihiu, I wahi hoi e hanai ai i na holoholona;
Za a ƙyale kagarar, a gudu a bar birnin da dā ake hayaniya; mafaka da hasumiyar tsaro za su zama kango har abada, jin daɗin jakuna, makiyaya don garkuna,
15 A nininiia ka Uhane mailuna mai maluna o kakou, A lilo ka waonahele i mahinaai hua nui, A manaoia hoi ka mahinaai hua nui, he ululaau.
sai an zubo Ruhu a kanmu daga sama, hamada kuma ta zama ƙasar mai taƙi, gona mai taƙi kuma ta zama kamar kurmi.
16 Alaila, e noho no ka pono ma ka waonahele, A e hoomau no hoi ka maikai ma ka mahinaai hua nui.
Aikin gaskiya zai zauna a hamada adalci kuma zai zauna a ƙasa mai taƙi.
17 E lilo no ka hana pono ana i mea e malu ai, A o ka hope o ka maikai, he kuapapanui mau loa, a me ka malu.
Aikin adalci zai zama salama; tasirin adalci zai zama natsuwa da tabbaci har abada.
18 E noho no ko'u poe kanaka ma na wahi kuapapanui, A ma na hale hoi i hoomaluia, A ma na wahi hoomaha o ka malu.
Mutanena za su zauna lafiya a wuraren salama, a gidaje masu kāriya, a wuraren hutun da babu fitina.
19 Aka, e haule mai no ka hua hekili, I ke kuaia ilalo o ka ululaau; A i kahi haahaa e hoohaahaaia'i ke kulanakauhale.
Ko da yake ƙanƙara za tă fāɗo a jeji, a kuma rurrushe birni gaba ɗaya,
20 E pomaikai auanei oukou, ka poe lulu hua ma na wahi wai nui, Ma kahi i hoounaia'i ka bipi kaulua a me ka hoki.
zai zama muku da albarka, ku da kuke shuki iri kusa da kowane rafi, kuna kuma barin lafiyayyiyar makiyaya domin shanu da jakunanku.