< Isaia 15 >

1 KA wanana no Moaba. A lukuia Ara-Moaba i ka po, ua anaiia; He oiaio, i ka po i lukuia'i o Kira-Moaba, Ua anai loa ia no.
Abin da Allah ya yi magana a kan Mowab shi ne, An lalatar da Ar a Mowab, an hallaka ta da dare! An lalatar da Kir a Mowab, an hallaka ta da dare!
2 Pii aku no ia i ka heiau, ma Dibona hoi, Ma na wahi kiekie e uwe ai. E aoa no o Moaba, no Nebo a me Medeba; E ohule no ko lakou poo a pau, E pau no ka umiumi i ke kahiia.
Dibon ya haura zuwa haikalinta, zuwa masujadan kan tudu don tă yi kuka; Mowab ta yi ihu a kan Nebo da Medeba. An aske kowane kai an kuma yanke kowane gemu.
3 Ma kona alanui e kaei no lakou ia lakou iho i ke hapa ino: Maluna o kona mau hale, a ma kona wahi akea, E aoa no na mea a pau me ka waimaka e kahe ana.
A tituna sun sa tsummoki a jikunansu; a kan rufin ɗakuna da kuma dandalin taruwa dukansu sai makoki suke yi, sun kwanta suna kuka.
4 E uwe hamama no o Hesebona a me Eleale; E loheia ko lakou leo ma Iahaza; No ka mea, e uwe aku no ka poe kaua o Moaba, E ehaeha no kona naau maloko ona.
Heshbon da Eleyale sun yi kuka da ƙarfi, aka ji muryoyinsu ko’ina har zuwa Yahaz. Saboda haka mayaƙan Mowab suka yi kuka da ƙarfi, har zuciyarsu ta karai.
5 E uwe nui no ko'u naau no Moaba, O kona poe i pee, aia no ma Zoara, ma Egelaselesia: I ka pii ana i Luhita, pii lakou me ka uwe iho; Oiaio, ma ke ala o Horonaima lakou e uwe at ai no ka make.
Zuciyata ta yi kuka a kan Mowab; mutanenta sun gudu har zuwa Zowar, har zuwa Eglat Shelishiya. Sun haura zuwa Luhit, suna tafe suna kuka; a kan hanyar zuwa Horonayim suna makoki saboda hallakawarsu.
6 No ka mea, e mehameha auanei na wai o Nimerima, Ua maloo hoi ka mauu, ua pau ka launahele, aohe mea uliuli.
Ruwayen Nimrim sun ƙafe ciyayin kuma sun bushe; tsire-tsire duk sun ɓace babu sauran ɗanyen abu.
7 Nolaila, ua laweia'ku ka waiwai i loaa ia ia, A me ka lakou ukana hoi, a i ke kahawai o na wilou.
Saboda haka dukiyar da suka tara suka kuma ajiye sun ɗauka suka ƙetare Rafin Arabim da su.
8 Ua poai kona uwe ana i na mokuna o Moaba; Ua hiki kona aoa i Egelaima, a me kona kaniuhu i Beer-Elima.
Ƙugin kukansu ya kai ko’ina a iyakar Mowab; kururuwarsu ta kai har zuwa Eglayim, makokinsu ya kai har zuwa Beyer-Elim.
9 No ka mea, ua piha na wai o Dimona i ke koko: A e kau hou no wau maluna o Dimona, I na liona hoi maluna o ka poe i pakele o Moaba, A me ka poe o ka aina i koe.
Ruwayen Dimon sun cika da jini, amma zan yi ƙari a kan Dimon, zan kawo zaki a kan masu gudu na Mowab da kuma a kan waɗanda suka ragu a ƙasar.

< Isaia 15 >