< Isaia 14 >
1 A LAILA, e aloha mai no o Iehova i ka Iakoba, E olioli hou no ia i ka Iseraela, A e hoomaha ia lakou ma ko lakou aina iho; A e hui pu ia na malihini me lakou, A e hoopili lakou i ko ka hale o Iakoba.
Ubangiji zai yi wa Yaƙub jinƙai; zai sāke zaɓi Isra’ila yă kuma zaunar da su a ƙasarsu. Baƙi ma za su zo su zauna tare da su su haɗa kai da gidan Yaƙub.
2 E lawe na lahuikanaka ia lakou, A e hoihoi ia lakou i ko lakou wahi iho; A e noho no lakou mamuli o ko ka hale o ka Iseraela, I kauwakane, a i kauwawahine, ma ka aina o Iehova; A e lawe pio lakou i ka poe i hoopio ai ia lakou, A e noho alii lakou maluna o ka poe nana lakou i hookaumaha.
Al’ummai za su ɗauke su su kuma kawo wurin da yake nasu. Gidan Isra’ila kuwa za tă mallaki al’ummai a matsayin bayi maza da mata a ƙasar Ubangiji. Za su mai da waɗanda suka kama su su zama kamammu su kuma yi mulki a kan waɗanda suka taɓa danne su.
3 A i ka la e hoomaha mai ai o Iehova ia oe, Mai kou pilikia, a me kou poino, A mai ka hana kaumaha i kauia maluna ou,
A ranar da Ubangiji ya hutashe ku daga wahala da azaba da muguwar bauta,
4 Alaila oe e haku ai i keia mele no ke alii o Babulona, I ka i ana iho, Nani ka pau ana o ka mea nana i hookaumaha, Ka pau ana hoi o ka mea auhau i ke gula!
za ku yi wa sarkin Babilon wannan ba’a. Mai danniya ya zo ga ƙarshe! Dubi yadda fushinsa ya ƙare!
5 Ua uhaki o Iehova i ke kookoo o ka poo hewa, I ke kookoo alii hoi o ka poe hookaumaha.
Ubangiji ya karye sandar mugaye, sandan mulkin masu mulki,
6 O ka mea i hahau i na kanaka me ka huhu, He hahau ana me ka hoomaha ole; Hahi no oia maluna o ko na aina me ka ukiuki, He hoomaau hooki ole.
wanda cikin fushi ya kashe mutane da bugu marar ƙarewa, kuma cikin fushi ya mamaye al’ummai da fushi ba ƙaƙƙautawa.
7 A ua malu ka honua a pau, na maha no; Hookani olioli lakou.
Dukan ƙasashe suna hutawa suna kuma cikin salama; sun ɓarke da waƙa.
8 Hoaikola no hoi na laau kaa maluna ou, A me na kedera o Lebanona, i ae la, Mai kou wa i moe ai ilalo, Aohe mea e pii mai e kua ia makou.
Har itatuwan fir ma da kuma al’ul na Lebanon suna murna a kanka suna cewa, “Yanzu da aka ƙasƙantar da kai, babu wani mai yankan katakon da ya zo yă yanka mu.”
9 Ua pihoihoi ka po malalo ia oe, E halawai me oe i kou hiki ana aku. Nou no ia i hoea mai ai i na mea lapu, I na mea mana hoi a pau o ka honua: Hooku ae la hoi ia iluna, i na'lii a pau o na aina, mai ko lakou nohoalii mai. (Sheol )
Kabari a ƙarƙashi duk ya shirya don yă sadu da kai a zuwanka; yana tā da ruhohin da suka rasu don su gaishe ka, dukan waɗanda sun taɓa zama shugabanni a duniya; ya sa suka tashi daga kujerun sarauta, dukan waɗanda suke sarakuna a kan al’ummai. (Sheol )
10 A olelo mai no lakou a pau ia oe, i ka i ana, Ua lilo anei oe i nawaliwali, e like me makou? Ua hoohalikeia anei oe me makou?
Duk za su amsa, za su ce maka, “Ashe kai ma raunana ne, kamar mu; ka zama kamar mu.”
11 Ua hoopohoia kou hanohano ilalo i ka po, A me ke kani ana o kou mau lira; O kahi moe malalo ou he ilo ia, A uhi mai no hoi ka ilo ia oe, (Sheol )
An yi ƙasa da dukan alfarmarka zuwa kabari, tare da surutan garayunka; tsutsotsi sun bazu a ƙarƙashinka tsutsotsi kuma suka rufe ka. (Sheol )
12 Auwe kou haule ana mai ka lani mai, E ka Hokuloa, ke keiki a ke kakahiaka! Ua kuaia oe ilalo i ka honua, O oe, ka mea i hooauhee i ko na aina.
Yaya aka yi ka fāɗo daga sama Ya tauraron safiya, ɗan hasken asuba! An fyaɗa ka da ƙasa, kai da ka taɓa ƙasƙantar da al’ummai!
13 Aka, ua olelo no oe iloko o kou naau, E pii aku no wau i ka lani, E hookiekie no wau i ko'u nohoalii, Maluna o na hoku o ke Akua; E noho no wau ma ka mauna o ka halawai ana, Ma na aina loihi aku o ke kukulu akau.
Ka yi tunani a ranka ka ce, “Zan hau zuwa sama; zan ɗaga kursiyina sama da taurarin Allah; zan zauna a kursiyi a kan dutsen taro, a can ƙurewar saman dutse mai tsarki.
14 E pii aku no wau maluna o kahi kiekie o na ao, E like ana au me ka Mea kiekie loa.
Zan haura can bisa gizagizai; zan mai da kaina kamar Mafi Ɗaukaka.”
15 Ua hoohaahaaia ka oe, ilalo o ka po, A i kahi hohonu hoi o ka lun! (Sheol )
Amma ga shi an gangara da kai zuwa kabari, zuwa zurfafan rami. (Sheol )
16 O ka poe ike aku ia oe, e haka pono aku no lakou ia oe, E makaikai aku no ia oe, a e olelo iho, O keia anei ke kanaka nana i hoonaueue ka honua? A hooluliluli hoi na aupuni?
Waɗanda suka gan ka sun zura maka ido, suna tunani abin da zai same ka. “Wannan mutumin ne ya girgiza duniya ya kuma sa mulkoki suka razana,
17 Nana i hoolilo ka honua nei, i waonahele, A anai hoi i kona poe kulanakauhale? Ka mea i kuu ole i kona mea pio, e hoi hou i ko lakou wahi?
mutumin da ya mai da duniya ta zama hamada, wanda ya tumɓuke biranenta bai kuma bar kamammunsa suka tafi ba?”
18 O na'lii a pau o na aina, maloko o ka nani lakou a pau e moe nei, O kela mea keia mea ma kona wahi iho.
Dukan sarakunan duniya suna kwance a mace, kowa a kabarinsa.
19 Ua hooleiia'ku ka oe mawaho o kou lua, Me he oha la i hoopailuaia, Me he aahu la o ka poe i pepehiia, Ka poe hoi i houia i ka pahikaua, Me he kupapau la i hahiia.
Amma an jefar da kabarinka kamar reshen da aka ƙi; an rufe ka da waɗanda aka kashe, tare da waɗanda aka soke da takobi, waɗanda suka gangara zuwa duwatsun rami. Kamar gawar da aka tattake da ƙafa,
20 Aole oe e huipuia me lakou ma ke kanu ana, No ka mea, ua hooki loa oe i kou aina iho, Ua luku no oe i kou poe kanaka; Aole e hea hou ia ka hanauna o ka poe hewa a i ke ao pau ole,
ba za a haɗa ka tare da su a jana’iza ba, gama ka hallaka ƙasarka ka kuma kashe mutanenka. Ba za a ƙara ambaci zuriyarka masu aikata mugunta ba.
21 E hoomakaukau oukou i ka make no kana mau keiki, No ka hewa o na makua o lakou; I ole lakou e ku mai, a komo i ka aina, I hoopiha ole hoi lakou i ka aina i na kulanakauhale.
A shirya wuri don a yayyanka’ya’yansa maza saboda zunuban kakanninsu; kada a reno su su gāji ƙasar su cika duniya da biranensu.
22 Na'u no e ala'e iluna e ku e ia lakou, Wahi a Iehova o na kaua; E hooki loa no wau i ka inoa o Babulona, A me ke koena, a me na keiki, a me na mamo, Wahi a Iehova.
“Zan yi gāba da su,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan kau da sunan Babilon da waɗanda suka rage da rai a cikinta,’ya’yanta da zuriyarta,” in ji Ubangiji.
23 E hooili aku au ia wahi no ke kipoda, A e lilo hoi ia i kiowai; A e kahili aku au ia me ke kahili o ka make, Wahi a Iehova o na kaua.
“Zan mai da ita wuri domin mujiyoyi da kuma fadama; zan share ta da tsintsiyar hallaka,” Ni Ubangiji Maɗaukaki na faɗa.
24 Ua hoohiki mai o Iehova o na kaua, i mai la, Me ka'u i manao ai, pela io no ia: O ka'u i noonoo ai, oia ke kupaa.
Ubangiji Maɗaukaki ya rantse, “Tabbatacce, kamar yadda na riga na shirya, haka zai kasance, kuma kamar yadda na nufa, haka zai zama.
25 E lukuia auanei ko Asuria ma kuu aina, E hahi no wau ia ia maluna o ko'u kuahiwi; E laweia kana auamo mai o lakou aku, E haule hoi kona mea kaumaha mai luna mai o ko lakou poohiwi.
Zan ragargazar da Assuriya a cikin ƙasata; a kan duwatsuna zan tattake shi. Za a ɗauke nauyin da ya sa wa mutanena, a kuma ɗauke nauyinsa daga kafaɗunsu.”
26 Oia ka manao i manaoia'i no ka honua a pau; Oia ka lima i oia mai maluna ona lahuikanaka a pau.
Wannan shi ne shirin da na yi domin dukan duniya; wannan shi ne hannun da aka miƙa a bisa dukan al’ummai ke nan.
27 No ka mea, ua paa ka manao o Iehova o na kaua, Owai la hoi ka mea hiki ke hoole? Ua oia mai kona lima, Owai la ka mea e hoihoi aku ia?
Gama Ubangiji Maɗaukaki ya ƙudura ya yi wannan, wa kuwa zai hana shi? Ya riga ya miƙa hannunsa, wa zai komar da shi?
28 I ka makahiki i make ai o ke alii, o Ahaza, keia wanana.
Wannan abin da Allah ya yi magana ya zo ne a shekarar da Sarki Ahaz ya mutu.
29 Mai olioli oe, e Pelisetia a pau, No ka hakiia o ka laau i hahau ia oe; No ka mea, mai ke aa o ka nahesa e laha mai ai ka moo pepeiaohao, A o kana hua hoi, he moo lele.
Kada ku yi farin ciki, dukanku Filistiyawa, cewa sandar da ta buge ku ta karye; daga saiwar wannan maciji wani mugun maciji mai dafi zai taso,’ya’yansa za su zama wani maciji masu dafi mai tashi sama.
30 E ai no ka poe hune loa, A e moe no ilalo ka poe ehaeha me ka maluhia; Aka, e hooki loa au i kou aa i ka wi, A e luku aku oia i kou poe i koe.
Mafi talauci na matalauta zai sami wurin kiwo, mabukata kuma za su kwana lafiya. Amma zan hallakar da saiwarka da matsananciyar yunwa; za tă kashe naka da suka rage da rai.
31 E aoa, e ka pukapa, e uwe aku, e ke kulanakauhale, Ua maule oe, e Pilisetia a pau. No ka mea, ke punohu mai nei ka uwahi mai ka akau mai, Aohe mea helelei o kona poe kaua.
Ki yi ihu, ya ke ƙofa! Yi kururuwa, ya ke birni! Ku razana, dukanku Filistiyawa! Ƙunshin hayaƙi yana tasowa daga arewa, kuma babu matsorata a cikin sojojinsa.
32 Pehea la e olelo aku ai i na elele o ka aina? Ua hookumu o Iehova ia Ziona, E loaa auanei ka puuhonua no kona poe kanaka poino.
Wace amsa ce za a bayar wa jakadun wannan al’umma? “Ubangiji ya kafa Sihiyona, kuma a cikinta mutanensa masu shan azaba za su sami mafaka.”