< Hosea 13 >

1 I KA wa i olelo ai o Eperaima, he haalulu, Ua hookiekieia oia iloko o ka Iseraela; Aka, i kana hana hewa ana ma Baala, make iho la ia.
Sa’ad da Efraim ya yi magana, mutane sun yi rawan jiki; an girmama shi a cikin Isra’ila. Amma sai ya zama mai laifi na yin wa Ba’al sujada, ya kuwa mutu.
2 Ano, hoomahuahua lakou i ka hewa, A hana lakou no lakou i kii hooheheeia no ko lakou kala, I kii ma ko lakou manao, o na hana a na paahana wale no; Ke olelo nei ka poe e kaumaha ana, E honi lakou i na keiki bipi.
Yanzu sai yin zunubi a kai a kai suke; suna yin gumaka wa kansu daga azurfansu, da wayo suna sarrafa siffofi, dukansu aikin masu aikin hannu ne. Ana magana waɗannan mutane cewa, “Suna miƙa hadayar mutum su kuma sumbaci gumakan maruƙa.”
3 No ia mea, e like auanei lakou me ke ao kakahiaka, A me ka hau hou e nalo koke ana, E like me ka opala i puehuia i ka puahiohio mai kahi hehipalaoa aku, A me ka uahi mai ka puka-uahi aku.
Saboda haka za su zama kamar hazon safiya, kamar raɓar safen da yakan kakkaɓe, kamar ƙaiƙayin da ake tankaɗe daga masussuka, kamar hayaƙin da yake fita daga taga.
4 Aka, owau o Iehova ke Akua ou, mai ka aina o Aigupita mai, Mai ike oe i akua e ae, ia'u wale no; No ka mea, aohe Hoola, owau walo no.
“Amma ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar. Ba za ku yarda da wani Allah ba sai ni, ba wani Mai Ceto in ban da ni.
5 Owau ka i ike ia oe ma ka waonahele, Ma ka aina panoa,
Na lura da ku a hamada, cikin ƙasar mai ƙunar zafi.
6 E like me ka lakou mea ai, pela i maona ai lakou; Ua maona lakou. a hookiekieia ko lakou naau; No ia mea, ua hoopoina lakou ia'u.
Sa’ad da na ciyar da su sun ƙoshi; sa’ad da suka ƙoshi, sai suka fara taƙama; sai suka manta da ni.
7 Nolaila, e like auanei au ia lakou me he liona la; Me he leopadi la ma ke ala, e hoohalua ai au ia lakou.
Saboda haka zan hau kansu kamar zaki, zan ɓuya a bakin hanya kamar damisa.
8 E halawai au me lakou me he bea la i hooneleia, A e haehae au i ka wahi o ko lakou naau, A e hoopau aku au ia lakou malaila e like me ka liona: A e haehae ka holoholona o ka waonahele ia lakou.
Kamar beyar da aka ƙwace mata’ya’yanta, zan fāɗa musu in ɓarke su. Kamar zaki zan cinye su; kamar naman jeji zan yayyage su.
9 Nau iho kou make, e ka Iseraela; Aka, iloko o'u kou kokua.
“An hallaka ku, ya Isra’ila, domin kun tayar mini, kun tayar wa mai taimakonku.
10 Auhea hoi kou alii, nana e hoola mai ia oe ma kou mau kulanakauhale a pau? Auhea hoi kou mau lunakanawai, na mea au i olelo ai, E haawi mai i alii no'u, a me na luna?
Ina sarkinku, da zai cece ku? Ina masu mulkinku cikin dukan garuruwanku, waɗanda kuka ce, ‘Ba mu sarki da shugabanni’?
11 Haawi aku au i alii nou, no kuu inaina, A lawe aku au ia ia ma kuu huhu.
Saboda haka cikin fushina na ba ku sarki, kuma cikin hasalata na ɗauke shi.
12 Ua nakiiia ka hala o ka Eperaima, Ua ahuia kona hewa.
An yi ajiyar laifin Efraim, aka lissafta zunubansa.
13 O na ehaeha o ka wahine hanau, e hiki mai ia maluna ona: He keiki naaupo ia; No ka mea, aohe ona pono e ku loihi ma kahi e hanau ai na keiki.
Naƙuda ta zo masa kamar a mace mai haihuwa, amma shi yaro ne marar hikima; sa’ad da lokaci ya kai, ba ya zuwa inda mahaifa ta buɗe.
14 E hoola aku au ia lakou mai ka mana o ka po; E hoola panai au ia lakou mai ka make mai; Owau no kou luku, e ka make; Owau no kou pepehi, e ka po; Ua hunaia ka mihi, mai ko'u maka aku. (Sheol h7585)
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol h7585)
15 Ina ua mahuahua oia mawaena o kona mau hoahanau, E hele mai auanei ka makani hikina, Ka makani o Iehova e hiki mai, mai ka waonahele mai: A e hoomalooia kona punawai, A e maloo kona waipuna; A e hoopau aku ia i ka waiwai o na ipu a pau i makemakeia.
ko da ma ya ci gaba cikin’yan’uwansa. Iskar gabas daga Ubangiji za tă zo, tana hurawa daga hamada; maɓulɓularsa za tă kafe rijiyarsa kuma ta bushe. Za a kwashi kaya masu daraja na ɗakin ajiyarsa ganima.
16 E hoopaiia auanei ko Samaria; No ka mea, ua kipi aku ia i kona Akua; E haule auanei lakou ma ka pahikaua; E ulupaia ka lakou mau keiki liilii, A o ka lakou poe wahine hapai e kahaia'ku.
Dole mutanen Samariya su ɗauki laifinsu, domin sun tayar wa Allahnsu. Za a kashe su da takobi; za a fyaɗa ƙananansu da ƙasa, za a ɓarke matansu masu ciki.”

< Hosea 13 >