< Habakuka 2 >
1 MALUNA o ko'u wahi kiai ke ku nei au, A maluna o kahi paa ke hoonoho ia'u iho, A e nana ae au e ike ai i ka mea ana e olelo mai ai no'u, A i ka mea a'u o pane aku ai no kuu hoakaka ana.
Zan tsaya wurin tsarona in kuma zauna a kan katanga; zan jira in ga abin da zai ce mini, da kuma wace amsa zan bayar ga wannan kuka.
2 Olelo mai o Iehova ia'u, i mai la, E kakau oe i ka mea i ikeia, A e kakau hoi ia ma na papa pohaku, I hiki ka mea heluhelu e hoholo.
Sa’an nan Ubangiji ya amsa ya ce, “Ka rubuta wannan ru’uya ka bayyana ta a fili a kan alluna don mai shela yă ruga da ita, yă kai.
3 No ka mea, o ka mea i ikea no ka manawa maopopo ia; A ke lalelale nei i ka hope, aole ia e hoopunipuni; Ina e hookauluaia oia, e kali oe ia ia. No ka mea, e hiki io mai no ia, aohe ia e hookaulua.
Gama ru’uyar tana jiran ƙayyadadden lokaci; tana zancen ƙarshe kuma ba za tă zama ƙarya ba. Ko da ka ga kamar tana jinkiri, ka jira ta; lalle za tă zo, ba za tă makara ba.
4 Aia hoi, o ka mea hookiekie, aole pono kona naau iloko ona; Aka, o ka mea pono, e hoolaia oia ma kona manaoio.
“Duba, abokin gāba ya cika da ɗaga kai; sha’awarsa ba daidai ba ce, amma mai adalci zai rayu ta wurin bangaskiyarsa,
5 A he oiaio, o ka waina, ua hoopunipuni ia; O ke kanaka haaheo, aole ia i noho malie, Ua hoakea oia i kona makemake, e like me ka luakupapau, A ua like oia me ka make, aole ia e ana: Hoakoakoa oia nona iho i na lahuikanaka a pau, A ua houluulu nona iho i na kanaka a pau. (Sheol )
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol )
6 Aole anei e hapai o keia poe a pau i mele nona, A i wahi olelo hoino nona, a e i aku, Auwe ka mea e hoomahuahua i ka waiwai, aohe nona! Pehea ka loihi! o ka mea e hoonui ana maluna ona i ka aie!
“Dukansu ba za su yi masa tsiya, suna yin masa ba’a da dariya ba, suna cewa, “‘Kaito ga wannan wanda ya tara wa kansa kayan sata ya kuma wadatar da kansa da kayan ƙwace! Har yaushe wannan abu zai ci gaba?’
7 Aole anei e ku koke mai ka poe e nahu mai ia oe, A e ala mai ka poe e hookaumaha ia oe? A e lilo oe i pio no lakou.
Masu binka bashi ba za su taso maka nan da nan ba? Ba za su farka su sa ka fargaba ba? Ta haka ka zama ganima a gare su.
8 No ka mea, ua hoopio oe i na lahuikanaka he nui, O ke koena a pau o na kanaka e hoopio lakou ia oe, No ke koko o kanaka, a no ka hana ino i ka aina, I ke kulanakauhale, a me ka poe a pau e noho ana iloko ona.
Domin ka washe al’ummai masu yawa, mutanen da suka rage za su washe ka. Domin ka zub da jinin mutane; ka hallaka ƙasashe, da birane, da kuma kowa da yake cikinsu.
9 Auwe ka mea kuko i ka waiwai pono ole no kona hale, I hookiekie ai oia i kona punana iluna, I hoopakele ai ia ia iho mai ka mana o ka hewa mai!
“Kaito ga wanda ya gina masarautarsa da ƙazamar riba don yă kafa sheƙarsa can bisa, don yă tsere wa zama kango!
10 Ua kuka oe i ka mea hilahila no kou hale, Ma ka hooki ana i na kanaka he nui, Ua hana hewa aku hoi oe i kou uhane.
Ka ƙulla lalacin mutane masu yawa, ta haka ka kunyatar da gidanka ka kuma hallaka ranka.
11 No ka mea, e kahea mai ka pohaku mai ka paia mai, A o ke kaola laau e pane mai no ia.
Duwatsun katanga za su yi kuka, ginshiƙan katako kuma za su amsa.
12 Auwe ka mea kukulu i ke kulanakauhale me ke koko, O ka mea hookumu i ke kulanakauhale me ka hewa!
“Kaiton mutumin da ya gina birni da jinin da ya zubar ya kuma kafa gari ta wurin mugun aiki!
13 Aia hoi, na Iehova o na kaua anei keia, e hooluhi na kanaka iloko o ke ahi, A e hookaumaha ia lakou iho no ka mea ole?
Ba Ubangiji Maɗaukaki ne ya ƙudura cewa wahalar mutane ta zama mai kawai don wuta ba, cewa al’ummai su gajiyar da kansu a banza ba?
14 No ka mea, e hoopihaia ka honua i ka ike i ka nani o Iehova, E like me na wai i hoopiha ai i na moana.
Gama duniya za tă cika da sanin ɗaukakar Ubangiji, yadda ruwaye suka rufe teku.
15 Auwe ka mea hoohainu i kona hoalauna, A e ninini i kou mea e wela ai ia ia, i ona oia, i nana aku ai oe i ko lakou olohelohe!
“Kaito wanda ya ba wa maƙwabtansa abin sha, yana ta zubawa daga salkan ruwan inabi har sai sun bugu, don dai yă ga tsiraicinsu.
16 E hoopihaia oe i ka hilahila no ka nani, E inu hoi oe, a e hoike i kuu okipoepoe ole: O ke kiaha o ka lima akau o Iehova e hiki mai no ia ia oe, A o ka luai hilahila e uhi mai i kou nani.
Za ka cika da kunya a maimakon ɗaukaka. Yanzu lokacinka ne! Kai ma ka sha, a kuma tone asirinka! Gama kwaf na hannun daman Ubangiji yana zuwa kewaye da kai, abin kunya kuma zai rufe darajarka.
17 No ka mea, o ka hana ino ia Lebanona e uhi mai ia oe, Me ka luku o na holoholona, i hooweliweli ia lakou, No ke koko o kanaka, a no ka hana ino i ka aina, I ke kulanakauhale, a me ka poe a pau e noho ana iloko ona.
Ɓarnar da ka yi wa Lebanon zai komo kanka, kuma hallakar dabbobin da ka yi zai sa dabbobi su tsorata ka. Gama ka zub da jinin mutum; ka hallaka ƙasashe, da birane, da kuma kowa da yake cikinsu.
18 Heaha ka pono o ke kii, i ka manawa i kalaiia oia e ka mea nana ia i hana? A o ke kii hooheheeia, a me ka mea ao i ka wahahee? A o ka mea nana i hana i kona kii, ua hilinai ia maluna ona, ma ka hana ana i akua lapuwale?
“Ina amfanin gunki da mutum ne ya sassaƙa? Ko siffar da take koyar da ƙarya? Gama wanda ya yi shi yana dogara ne ga halittarsa; ya yi gumakan da ba sa magana.
19 Auwe ka mea olelo i ka laau, E ala mai! A i ka pohaku leo ole, E ku iluna! Oia ke ao mai! Aia hoi, ua uhiia oia i ke gula a me ke kala, Aka, aohe hanu iki iloko ona.
Kaito wanda ya ce da katako, ‘Rayu!’ Ko kuwa dutse marar rai, ‘Farka!’ Zai iya bishewa ne? An dalaye shi da zinariya da azurfa; ba numfashi a cikinsa.”
20 Aia no o Iehova iloko o kona luakini hoano; E hamau imua ona, e ka honua a pau.
Amma Ubangiji yana a cikin haikalinsa mai tsarki; bari dukan duniya tă yi shiru a gabansa.