< Ezera 5 >
1 A LAILA o na kaula, o Hagai ke kaula, a o Zokaria ke keiki a Ido, wanana aku la laua i na Iudaio ma Iuda, a ma Ierusalema, ma ka inoa o ke Akua o ka Iseraela ia lakou.
Sai annabi Haggai, da annabi Zakariya zuriyar Iddo, suka yi wa Yahudawa a Yahuda da Urushalima annabci a cikin sunan Allah na Isra’ila wanda yake da mulki a kansu.
2 Ia manawa ku ae la o Zerubabela ke keiki a Sealetiela, a me Iesua, ke keiki a Iozadaka, a hoomaka aku e hana i ka hale o ke Akua ma Ierusalema; a me laua pu na kaula o ke Akua e kokua ana ia laua.
Sa’an nan Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel da Yeshuwa ɗan Yozadak suka yi shiri suka kama aikin sāke gina gidan Allah a Urushalima. Annabawan Allah kuwa suna tare da su, suna taimakonsu.
3 A ia wa hoi, hele mai io lakou la o Tatenai, ke kiaaina o keia aoao o ka muliwai, a me Setare-bozenai, a me ko laua mau hoalawehana, a olelo mai ia lakou peneia, Nawni oukou i kauoha mai e hana i keia hale, a e hoopaa hoi i keia papohaku.
A wannan lokaci, Tattenai gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai da abokansu suka je wurinsu suka tambaye su cewa, “Wa ya ba ku iko ku sāke gina wannan haikali har ku gyara katangar?”
4 Alaila ninau aku hoi makou ia lakou peneia, Owai ka inoa o na kanaka, nana e hana keia hale?
Suka kuma tambaye su “Ina sunayen waɗanda suke wannan gini?”
5 Aka, o ka maka o ko lakou Akua, aia no ia maluna o ka poe lunakahiko o na Iudaio, aole lakou i hiki ke hooki aku ia lakou, a hiki ia mea io Dariu la; alaila hoouna aku la lakou i ka palapala no keia mea.
Amma Allah yana tsaron dattawan Yahudawa, saboda haka ba a hana su aikin ba har sai rahoto ya kai wurin Dariyus aka kuma sami amsarsa a rubuce tukuna.
6 Eia ka palapala a Tatenai, ke kiaaina o keia aoao o ka muliwai, a o Setare-bozenai, a me kona poe hoalawehana, ka poe Aparesaka, ma keia aoao o ka muliwai, i hoouna aku ai ia Dariu ke alii:
Ga wasiƙar da Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai da abokansu masu riƙe da muƙamai a Kewayen Kogin Yuferites suka aika wa Sarki Dariyus.
7 Hoouna aku la lakou i ka palapala ia ia, peneia i kakauia'i maloko, Na Dariu ke alii, e aloha nui ia oia.
Ga rahoton da suka aika masa. Zuwa ga Sarki Dariyus. Gaisuwa da fatan alheri.
8 E hoikeia i ke alii, i hele ai makou i ka aina o ka Iuda i ka hale o ke Akua nui, ka mea i hanaia i ka pohaku i kalaiia a me ka laau i hoonohoia maloko o na papohaku, a ke hana wikiwiki ia keia hana, a e ko ana ia iloko o ko lakou lima.
Ya kamata sarki yă sani cewa mun je yankin Yahuda, zuwa gidan Allah mai girma. Muka ga mutanen suna ginin haikalin da manyan duwatsu, suna sa katakai a bangon. Ana aikin da ƙwazo, aikin kuma yana cin gaba sosai, suna kuma lura da shi.
9 Alaila ninau aku la makou i kela poe lunakahiko, a i aku la ia lakou, Nawai oukou i kauoha mai e hana i keia hale, a e hoopaa hoi i keia mau papohaku?
Mun tambayi dattawan muka ce musu, “Wa ya ba ku iko ku sāke gina wannan haikali, ku kuma sāke gyara katangarsa?”
10 Ninau aku hoi makou i ko lakou inoa, i hoike aku ai makou ia oe, a i kakau iho ai hoi i ka inoa o na kanaka, ka poe luna hoi o lakou.
Muka kuma tambaye su sunayensu don mu rubuta mu sanar da kai waɗanda suke shugabanninsu.
11 A hai mai lakou i ka olelo ia makou peneia, i mai la, He poe kauwa makou na ke Akua o ka lani, a o ka honua, a ke hana nei i ka hale, i ka mea i hanaia i na makahiki mamua loa aku, a kekahi alii nui o ka Iseraela i hana, a hoopaa aku ia.
Wannan ita ce amsar da suka ba mu. “Mu bayin Allah na sama da ƙasa ne, muna sāke gina haikalin da aka gina tun shekaru da yawa da suka wuce, da wani babban sarkin Isra’ila ya gina ya kuma gama.
12 Aka, mahope o ka hoonaukiuki ana o ko makou poe makua i ke Akua o ka lani, haawi oia ia lakou iloko o ka lima o Nebukaneza ke alii o Babulona, no Kaledea, nana i wawahi keia hale, a lawe pio aku la i na kanaka i Babulona.
Amma domin kakanninmu sun ɓata wa Allah na sama rai, sai ya bari suka fāɗa cikin hannun Nebukadnezzar mutumin Kaldiya, sarkin Babilon, wanda ya rushe wannan haikali, ya kuma kwashe mutane zuwa Babilon.
13 Aka, i ka makahiki mua o Kuro ke alii o Babulona, kauoha aku la o Kuro ke alii, e hana i ka hale o ke Akua.
“Duk da haka, a shekara ta farko ta mulkin Sairus sarkin Babilon, Sarki Sairus ya ba da umarni cewa a sāke gina wannan gidan Allah.
14 A o na kiaha gula, a me ke kala o ka hale o ke Akua, na mea a Nebukaneza i lawe ae marloko mai o ka luakini ma Ierusalema, a hali aku ia mau mea i ka luakini ma Babulona, oia mau mea ka Kuro ke alii i lawe ni mailoko mai o ka luakini ma Babulona, a ua haawiia oia mau mea i kekahi, o Sesehazara kona inoa, ka mea ana i hoonoho ai i kiaaina;
Ya kuma kwashe kwanonin zinariya da azurfa na gidan Allah daga haikalin Babilon waɗanda Nebukadnezzar ya kwasa daga haikali a Urushalima. Sa’an nan sarki Sairus ya ba wa wani mutum mai suna Sheshbazzar umarni wanda ya sa ya zama gwamna,
15 I aku la ia ia, E lawe i keia mau kiaha, e hele e hali aku ia mau mea i ka luakini ma Ierusalema, a e hanaia ka hale o ke Akua ma kona wahi.
ya ce masa, ‘Ka kwashe kayan nan ka je ka zuba su a cikin haikalin Allah a Urushalima. Ka kuma sāke gina gidan Allah a wurin da yake a dā.’
16 Alaila hele mai o ua Sesebazara la, a hoouoho i ke kahua o ka hale o ke Akua ma Ierusalema: a mai ia manawa a keia wa ka hana ana, aole nae i paa.
“Saboda haka Sheshbazzar ya so ya aza harsashin gina gidan Allah a Urushalima. Tun daga wancan lokaci har zuwa yau ana kan gina shi amma ba a gama ba.”
17 Ano hoi, ina he mea pono i ke alii, e imihia ma ka hale waihonawaiwai o ke alii ma Babulona, ina he oiaio, ua kauohaia e Kuro e hana i keia hale o ke Akua ma Ierusalema; a e hoouna mai ke alii i kona manao no keia mea.
Yanzu in sarki yana so, bari a duba cikin littattafan tarihi na sarakuna na Babilon a gani ko lalle sarki Sairus ya ba da umarni a sāke gina gidan Allah a Urushalima. Bari sarki yă aiko mana da abin da ya gani game da wannan abu.