< Ezekiela 11 >

1 A KAIKAI iho la ka uhane ia'u, a lawe ia'u i ka pukapa hikina o ko Iehova hale e nana ana ma ka hikina; aia hoi, ma ke pani o ka pukapa he iwakaluakumamalima kanaka, a iwaena o lakou ike aku la au ia Iaazania ke keiki a Azura, a me Pelatia ke keiki a Benaia, na'lii o na kanaka.
Sa’an nan Ruhu ya ɗaga ni sama ya kawo ni ƙofar gidan Ubangiji wadda take fuskantar gabas. Can a mashigi zuwa ƙofar akwai mutum ashirin da biyar, na kuma ga a cikinsu akwai Ya’azaniya ɗan Azzur da Felatiya ɗan Benahiya, shugabannin jama’a.
2 Alaila olelo mai la oia ia'u, E ke keiki a ke kanaka, eia na kanaka i kukakuka i ka mea ino, a haawi hoi i ka oleloao hewa iloko o keia kulanakauhale:
Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, waɗannan su ne mutanen da suke ƙulla mugunta suna kuma ba da muguwa shawara a cikin wannan birni.
3 Na mea olelo, Aole kokoke mai, e kukulu kakou i na hale: eia ka ipuhao nui, a o kakou ka io.
Suna cewa, ‘Lokaci bai yi kusa da za a gina gidaje ba? Wannan birni yana tukunyar dahuwa, mu ne kuwa naman.’
4 Nolaila o wanana ku e ia lakou, e wanana, e ke keiki a ke kanaka.
Saboda haka yi annabci a kansu; yi annabci, ɗan mutum.”
5 A haule mai la ka Uhane o Iehova, a olelo mai la ia'u, E olelo oe, Ke i mai nei o Iehova penei; Ua olelo oukou pela, e ka ohana a Iseraela: no ka mea, ua ike au i na mea a pau i komo iloko o ko oukou naau.
Sai Ruhun Ubangiji ya sauko a kaina, ya kuma faɗa mini in ce, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, haka kuke cewa, ya gidan Isra’ila, amma na san abin da yake a zuciyarku.
6 Ua hoonui oukou i ko oukou poe i hoomakeia iloko o keia kulanakauhale, a ua hoopiha oukou i kona mau alanui me na mea i make i ka pepohiia.
Kun kashe mutane da yawa a wannan birni kuka kuma cika titunanta da gawawwaki.
7 Nolaila ke i mai nei o Iehova ka Haku, O ko oukou poe i make i ka pepehiia a oukou i hoomoe iho ai iwaenakonu ona, o lakou ka io, a o keia ka ipuhao nui; aka, e lawe ae au ia oukou iwaho, mai waenakonu ae ona.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa gawawwakin da kuka zubar a can su ne naman, wannan birni kuwa ita ce tukunya, amma zan kore ku daga cikinta.
8 O ka pahikaua ka oukou i makau ai; a o ka pahikaua ka'u e hooili ai maluna o oukou, wahi a Iehova ka Haku.
Kuna jin tsoron takobi, kuma takobi ne zan kawo muku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
9 A e lawe ae au ia oukou mai waenakonu ae ona, a e haawi ia oukou i na lima o na malihini, a e hana au ma ka hoopai ana iwaena o oukou.
Zan kore ku daga birnin in miƙa ku a hannuwan baƙi in kuma azabtar da ku.
10 A e haulo oukou i ka pahikaua; e hoopai au ia oukou ma ka palena o ka Iseraela; a e ike no oukou owau no Iehova.
Za ku mutu ta wurin takobi, zan kuma hukunta ku a iyakokin Isra’ila. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
11 Aole e lilo keia i ipuhao nui no oukou, aole hoi oukou ka io iwaenakonu ona; aka, ma ka palena o ka Iseraela e hoopai aku ai au ia oukou.
Wannan birni ba za tă zama muku tukunya ba, ba kuwa za ku zama nama a cikinta ba; zan hukunta ku a iyakokin Isra’ila.
12 A e ike oukou owau no Iehova; e ka poe hele ole ma ko'u mau kanawai, aole hana i ka'u mau oihana, aka, ua hana oukou mamuli o na oihana a na lahuikanaka e hoopuni ana ia oukou.
Za ku kuwa san cewa ni ne Ubangiji, gama ba ku bi ƙa’idodina ba balle ku kiyaye dokokina, amma kuka bi hanyoyin al’ummai kewaye da ku.”
13 Eia kekahi, i kuu wanana ana, make iho la o Pelatia ke keiki a Benaia. Alaila moe iho au ilalo ke alo, a kahea aku la me ka leo nui, i aku la, Auwe, e Iehova ka Haku e! e hoopau io anei oe i ke koena o ka Iseraela?
Yanzu yayinda nake yin annabci, sai Felatiya ɗan Benahiya ya mutu. Sai na fāɗi rubda ciki na kuma yi kuka da babbar murya na ce, “Kash, Ubangiji Mai Iko Duka! Za ka hallaka raguwar Isra’ila ƙaƙaf ne?”
14 Hiki hou mai la ka olelo a Iehova ia'u, i mai la,
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
15 E ke keiki a ke kanaka, o kou poe hoahanau, o kou poe hoahanau, o na kanaka hanauna on, a me ka ohana okoa o ka Iseraela, o lakou ka poe a ko Ierusalema i kauoha aku ai, E hoomamao loa aku oukou ia Iehova; no ka mea, ua haawiia mai keia aina no makou i waiwai ili.
“Ɗan mutum,’yan’uwanka,’yan’uwanka waɗanda suke danginka na cikinka da kuma dukan gidan Isra’ila su ne waɗanda mutanen Urushalima suka ce, ‘Su ne da nisa daga Ubangiji; an ba mu wannan ƙasa ta zama mallakarmu.’
16 Nolaila e olelo oe, Ke i mai nei Iehova ka Haku penei; I kipaku hoi au ia lakou i kahi loihi aku mawaena o na lahuikanaka, a i hoopuehu hoi au ia lakou iwaena o na aina, e lilo no nae au i wahi keenakapu iki no lakou, i na aina e hiki ai lakou.
“Saboda haka ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ko da yake na kore su zuwa cikin al’ummai na kuma warwatsa su cikin ƙasashe, duk da haka na zama wuri mai tsarki a gare su a ƙasashen da suka tafi.’
17 Nolaila e olelo aku oe, Ke i mai nei o Iehova ka Haku, E houluulu au ia oukou mai waena mai o na kanaka, a e hoakoakoa ia oukou mai loko mai o na aina i puehuia'i oukou, a e haawi aku au i ka aina o ka Iseraela ia oukou.
“Saboda haka, ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan tattaro ku daga al’ummai in kuma dawo da ku daga ƙasashen da aka warwatsa ku, zan kuwa sāke mayar muku da ƙasar Isra’ila.’
18 A e hele mai no lakou ilaila, a e lawe aku lakou i na mea i hoowahawahaia a pau ona, a me na mea i inainaia a pau ona mai laila aku.
“Za su dawo gare ta su kawar da dukan mugayen siffofi da gumaka masu banƙyama.
19 A e haawi aku au ia lakou i ka naau hookahi, e haawi hoi au i uhane hou iloko o oukou, a e lawe aku au i ka naau pohaku mailoko aku o ka lakou io, a e haawi aku au i ka naau io ia lakou;
Zan ba su zuciya ɗaya in kuma sa sabon ruhu a cikinsu; zan fid da zuciyar dutse daga gare su in kuma ba su zuciya ta nama.
20 I hele lakou ma ko'u mau kanawai, a e malama hoi i ka'u mau oihana, a e hana hoi ia mau mea; a e lilo lakou i kanaka no'u, a owau hoi i Akua no lakou.
Sa’an nan za su bi ƙa’idodina su kuma yi hankali ga kiyaye dokokina. Za su zama mutanena, ni kuwa zan zama Allahnsu.
21 Aka, o ka poe i hele ko lakou naau mamuli o ka naau o ko lakou mau mea i hoowahawahaia, a me ko lakou mau mea inainaia, e uku aku au i ko lakou aoao maluna o ko lakou poo iho, wahi a Iehova ka Haku.
Amma game da waɗanda zukatansu suka karkata ga bin mugayen siffofi da gumakan banƙyama, zan sāka musu gwargwadon ayyukansu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
22 Alaila hapai ae la na keruba i ko lakou mau eheu, a me na huila ma ko lakou mau aoao; aia maluna o lakou ka nani o ke Akua o ka Iseraela.
Sa’an nan kerubobi, tare da da’irori kusa da su, suka buɗe fikafikansu, ɗaukakar Allah kuwa tana a bisansu.
23 A pii ae la ka nani o Iehova mai waenakonu aku o ke kulanakauhale, a kau ma ka mauna ma ka aoao hikina o ke kulanakauhale.
Ɗaukakar Ubangiji ta haura daga cikin birnin ta sauka a bisa dutse gabas da shi.
24 A mahope iho kaikai ae la ka uhane, a lawe ia'u iloko o ka hihio ma ka Uhane o ke Akua i Kaledea i ka poe pio. A pii ae la ka hihio a'u i ike aku ai mai o'u aku la.
Ruhu ya ɗaga ni sama ya kuma kawo ni ga masu zaman bauta a ƙasar Babilon cikin wahayin da Ruhun Allah ya bayar. Sa’an nan wahayin da na gani ya rabu da ni,
25 Alaila olelo aku au i ka poe pio i na mea a pau a Iehova i hoike mai ai ia'u.
na kuwa faɗa wa masu zaman bautan dukan abin da Ubangiji ya nuna mini.

< Ezekiela 11 >