< Pukaana 32 >
1 A IKE aku la na kanaka i ko Mose hookaulua ana i ka iho mai, mai ka mauna mai, akoakoa iho la na kanaka io Aarona la, olelo ae la ia ia, E ku oe, e hana i akua no kakou, i mea hele mamua o kakou: no ka mea, o ua Mose la, ke kanaka nana kakou i alakai mai nei, mai ka aina o Aigupita mai; aole kakou ike i kona wahi i lilo aku ai.
Sa’ad da mutane suka ga Musa ya daɗe bai sauko daga dutse ba, sai suka taru kewaye da Haruna suka ce, “Zo, ka yi mana alloli waɗanda za su yi mana jagora. Game da wannan Musa wanda ya fitar da mu daga Masar dai, ba mu san abin da ya faru da shi ba.”
2 I mai la o Aarona ia lakou, E uhai oukou i na apo gula pepeiao, i na mea iloko o na pepeiao o ka oukou wahine, a me ka oukou keikikane, a me ka oukou kaikamahine, a e lawe mai io'u nei.
Haruna ya amsa musu ya ce, “Ku tuttuɓe zoban zinariya waɗanda suke kunnuwan matanku, da na’ya’yanku maza da mata, ku kawo mini.”
3 Uhai iho la na kanaka a pau i na gula pepeiao, i na mea iloko o ko lakou pepeiao, a lawe mai io Aarona la.
Saboda haka dukan mutane suka tuttuɓe’yan kunnensu suka kawo wa Haruna.
4 Lawe iho la ia, mai ko lakou lima aku, a koli iho la ia mea i ke kila, a hana ae la i bipi keiki i hooheheeia; a olelo iho la lakou, Eia kou akua, e ka Iseraela, nana oe i lawe mai nei, mai ka aina o Aigupita mai.
Sai ya karɓi abubuwan da suka ba shi, ya yi gunki na siffar ɗan maraƙi, ya sassaƙa shi da kayan aiki. Sa’ad da mutane suka gani, sai suka tā da murya suka ce, “Waɗannan su ne allolinku, ya Isra’ila, waɗanda suka fitar da ku daga Masar.”
5 A ike aku la o Aarona, hana iho la ia i kuahu imua i ke alo o ia mai; hea aku la o Aarona, i aku la, E, I apopo, he ahaaina na Iehova.
Da Haruna ya ga haka, sai ya gina bagade a gaban ɗan maraƙi, ya yi shela ya ce, “Gobe akwai biki ga Ubangiji.”
6 A ia la iho, ala koke ae la lakou, a mohai aku la i mohaikuni, a lawe mai no hoi i mohaihoomalu; a noho iho la na kanaka e ai, a e inu, a ku ae la iluna e paani.
Saboda haka kashegari, mutane suka tashi da sassafe suka miƙa hadaya ta ƙonawa, da hadaya ta salama. Bayan haka suka zauna suka ci, suka sha, suka kuma tashi suka yi rawa.
7 I mai la o Iehova ia Mose, O hele oe, e iho ilalo; ua hana hewa kou poe kanaka au i lawe mai ai, mai ka aina o Aigupita mai.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Sauka, gama mutanenka, waɗanda ka fitar da su daga Masar sun ƙazantu.
8 Ua huli koke ae lakou, mai ke ala aku a'u i kauoha aku ai ia lakou; ua hana lakou i bipi keiki i hooheheeia no lakou, ua hoomana lakou ia mea, a ua mohai hoi lakou ia ia, me ka i ana aku, E ka Iseraela e, eia kou akua, nana oe i lawe mai nei, mai ka aina o Aigupita mai.
Sun yi saurin juyawa daga abin da na umarce su, sun kuma yi wa kansu gunki na siffar ɗan maraƙi. Sun yi sujada ga ɗan maraƙi, suka yi hadaya gare shi, suka kuma ce, waɗannan su ne allolinka ya Isra’ila, waɗanda suka fito da kai daga Masar.”
9 I mai la o Iehova ia Mose, Ua ike no au i keia poe kanaka, aia hoi, he poe kanaka a-i oolea:
Ubangiji ya ce wa Musa, “Na ga waɗannan mutane, mutane ne masu taurinkai.”
10 Ano hoi, e ae mai oe ia'u, i wela loa ko'u huhu ia lakou, i hoopau wau ia lakou; a na'u no e hana aku ia oe i lahuikanaka nui.
Yanzu ka bar ni kurum fushina yă yi ƙuna a kansu, in hallaka su. Sa’an nan in maishe ka al’umma mai girma.
11 Nonoi aku la o Mose ma ke alo o Iehova, o kona Akua, i aku la, E Iehova, no ke aha la i wela ai kou huhu i kou poe kanaka au i lawe mai ai, mai ka aina o Aigupita mai, me ka mana nui, a me ka lima ikaika?
Amma Musa ya nemi tagomashin Ubangiji, Allahnsa ya ce, “Ya Ubangiji don me fushinka zai yi ƙuna a kan mutanenka, waɗanda ka fisshe su daga Masar da ikon hannunka mai girma?
12 No ke aha la e olelo mai ai ko Aigupita, me ka i ana mai, No ka hewa i lawe mai ai oia ia lakou, e pepehi ia lakou ma na mauna, a e luku aku ia lakou, mai ka maka aku o ka honua? E maliu mai oe mai ka wela mai o kou huhu, a e aloha mai oe no ka hewa e hiki mai ana i kou poe kanaka.
Don me za ka sa Masarawa su ce, ‘Ai, da mugun nufi ne ya fito da su don yă shafe su daga fuskar duniya’? Ka juya daga fushinka mai zafi, ka ji tausayi, kada ka kawo masifa a kan mutanenka.
13 E hoomanao oe ia Aberahama, ia Isaaka, ia Iseraela, i kau mau kauwa, i kou hoohiki ana ia lakou ma ou iho; i kau olelo ana mai ia lakou, E hoonui ana au i ka oukou ohana e like me na hoku o ka lani; a o keia aina a pau a'u i olelo ai, na'u no e haawi aku no ka oukou poe mamo, a e noho mau loa lakou ma ia aina.
Ka tuna da bayinka Ibrahim, Ishaku da Isra’ila, waɗanda ka rantse da kanka cewa, ‘Zan mai da zuriyarka kamar taurarin sama kuma zan ba wa zuriyarka wannan ƙasa wadda na yi musu alkawari, za tă kuma zama abin gādonsu har abada.’”
14 Maliu mai la no o Iehova mai ka hoino mai ana i manao ai e hana mai i kona poe kanaka.
Sai Ubangiji ya yi juyayi, bai kuwa kawo wa mutanensa bala’in da ya yi niyya ba.
15 Huli mai la o Mose, a iho mai la, mai ka mauna mai, aia hoi, maloko o kona lima na pohaku papa kanawai elua: ua palapalaia na papa ma na aoao elua, ua palapalaia no ma kahi aoao, a ma kahi aoao.
Musa ya juya, ya sauka daga kan dutsen da alluna biyu na Alkawari a hannuwansa. An yi rubutun a kowane gefe, gaba da baya.
16 O ia mau papa ka ke Akua i hana'i, a o ka palapala, na ke Akua ka palapala, ua kahakahaia maloko o na papa.
Allunan aikin Allah ne; rubutun kuma rubutun Allah ne, da ya zāna a kan alluna.
17 A lohe o Iosua i ka walaau o kanaka i ko lakou uwauwa ana, i ae la ia ia Mose, He walaau kaua ka ma kahi e hoomoana'i.
Sa’ad da Yoshuwa ya ji surutun mutane suna ihu, sai ya ce wa Musa, “Kamar akwai ƙarar yaƙi a sansani.”
18 I mai la kela, Aole ia he leo no ka poe uwauwa lanakila, aole hoi ka leo o ka poe uwe i ke pio ana; aka o ka walaau mele ka'u e lohe nei.
Musa ya amsa ya ce, “Ba ƙarar nasara ba ce, ba ƙarar wanda yaƙi ya ci ba ne; ƙarar waƙa ce nake ji.”
19 A kokoke ia i hiki i kahi o lakou i hoomoana'i, ike aku la ia i ka bipi keiki, a me ka haa ana: ulu puni iho la ko Mose huhu, kiola aku la ia i na papa, mai kona lima aku, a naha iho la laua malalo iho o ka mauna.
Da Musa ya kusato sansanin, sai ya ga ɗan maraƙin da kuma mutane suna rawa. Sai fushinsa ya yi ƙuna, ya kuwa jefar da allunan da suke hannuwansa, allunan kuwa suka farfashe a gindin dutsen.
20 Lawe iho la ia i ka bipi keiki a lakou i hana'i, a puhi aku la i ke ahi, a hoowali iho la a okaoka, a lulu aku la ia maluna o ka wai, a hoohainu aku la i na mamo a Iseraela i ka wai.
Sai ya ɗauki ɗan maraƙin da suka yi, ya ƙone a wuta; sa’an nan ya niƙa shi ya zama gari, ya barbaɗa garin a ruwa, ya sa Isra’ilawa suka sha.
21 I aku la o Mose ia Aarona, Heaha ka mea a keia poe kanaka i hana'i ia oe, i hooili mai ai oe i keia hewa nui maluna o lakou.
Ya ce wa Haruna, “Mene ne waɗannan mutane suka yi maka da ka kai su ga wannan zunubi mai girma?”
22 I mai la o Aarona, Mai ulu puni mai ka huhu o kuu haku, ua ike no oe i ka poe kanaka, na paa lakou ma ke kolohe.
Haruna ya amsa ya ce, “Kada ka yi fushi da ni ranka yă daɗe, ka san yadda mutanen nan suke da saurin yin mugunta.
23 No ka mea, olelo mai lakou ia'u, E hana oe i na akua no kakou, e hele aku imua o kakou; no ka mea, o ua Mose nei, ke kanaka nana kakou i lawe mai nei, mai ka aina o Aigupita mai, aole kakou i ike i kona wahi i lilo aku ai.
Sun ce mini, ‘Ka yi mana alloli waɗanda za su yi mana jagora, game da wannan Musa dai, wanda ya fito da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba.’
24 I aku la au ia lakou, O ka mea ia ia kekahi gula, e uhai oia ia mea. Haawi mai no hoi lakou ia'u: alaila hahao aku la au ia mea iloko o ke ahi, a puka mai la mawaho ua bipi keiki nei.
Sai na gaya musu, ‘Duk wanda yana da kayan ado na zinariya, ya cire?’ Sa’an nan suka ba ni zinariya, sai na jefa cikin wuta, wannan ɗan maraƙi ya fito.”
25 A ike mai la o Mose i na kanaka, ua haunaele; (no ka mea, ua hoohaunaele o Aarona ia lakou i ka lukuia imua o ko lakou poe enemi: )
Musa ya duba ya ga mutane sun kauce gaba ɗaya domin Haruna ya sa suka kauce, har suka zama abin dariya ga abokan gābansu.
26 Alaila ku mai la o Mose ma ka puka o kahi a lakou i hoomoana'i, i mai la, Owai ka mea ma ko Iehova aoao? e hele mai ia io'u nei. A akoakoa pu mai la na mamo a pau a Levi io na la.
Saboda haka sai ya tsaya a ƙofar sansani ya ce, “Duk wanda yake na Ubangiji yă zo wurina.” Sai dukan Lawiyawa suka taru wurinsa.
27 I mai la ia ia lakou, Ke i mai nei o Iehova o ke Akua o Iseraela penei, E kau na kanaka a pau i na pahikaua a lakou ma ko lakou aoao, e hele ae lakou a hoi mai, ma kela ipuka a keia ipuka o kahi hoomoana, a e pepehi ke kanaka i kona hoahanau, a o ke kanaka i kona makamaka, a o ke kanaka i kona hoalauna.
Sa’an nan ya ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Kowane mutum yă rataya takobinsa, yă kai yă kawo daga wannan gefe zuwa wancan cikin sansani, kowa yă kashe ɗan’uwansa, da abokinsa, da kuma maƙwabcinsa.’”
28 Hana iho la na mamo a Levi e like me ka olelo a Mose: a haule iho la ia lakou ia la na kanaka ekolu paha tausani.
Lawiyawa suka yi yadda Musa ya umarta, a ranar, mutane wajen dubu uku suka mutu.
29 No ka mea, ua olelo mai o Mose, E hoolaa oukou ia oukou iho no Iehova i keia la, o ke kanaka maluna o kana keiki a maluna o kona hoahanau; i hoomaikai mai kela ia oukou i keia la.
Sa’an nan Musa ya ce, “An keɓe ku ga Ubangiji a yau, gama kun yi gāba da’ya’yanku da’yan’uwanku, ya kuma albarkace ku a wannan rana.”
30 A ia la iho, i mai la o Mose i na kanaka, Ua lawehala loa oukou; ke pii aku nei no hoi au io Iehova la; e hana paha wau i mea e kalaia mai ai ko oukou hewa.
Kashegari Musa ya ce wa mutane, “Kun yi zunubi mai girma. Amma yanzu zan hau wurin Ubangiji; wataƙila zan iya yin kafara domin zunubinku.”
31 Hoi aku la o Mose io Iehova la, i aku la, Auwe hoi, ua lawehala loa keia poe kanaka, a ua hana i akua gula no lakou.
Don haka Musa ya koma wurin Ubangiji ya ce, “Kaito, mutanen nan sun yi zunubi mai girma! Sun yi wa kansu allolin zinariya.
32 Ano hoi, ina paha e kala mai oe i ko lakou hewa?; aka, i ole, ke nonoi aku nei au ia oe e holoi mai oe ia'u, mai ka buke au i palapala ai.
Amma yanzu, ina roƙonka ka gafarta zunubinsu, in ba haka ba, to, ka shafe ni daga littafin da ka rubuta.”
33 I mai la o Iehova ia Mose, O ka mea i lawehala i ka'u, e holoi aku au ia ia, mai ka'u buke aku.
Ubangiji ya amsa wa Musa, “Duk wanda ya yi mini zunubi, shi zan shafe daga littafina.
34 No ia mea, o hele oe, e alakai ia poe kanaka i kahi a'u i olelo ai ia oe: aia hoi, e hele no ko'u anela mamua ou, aka hoi, i ko'u la e hoopai ai, e hoopai aku au i ko lakou hewa maluna o lakou.
Yanzu tafi, ka jagoranci mutanen zuwa inda na yi zance, mala’ikana kuma zai sha gabanku. Duk da haka sa’ad da lokaci ya yi da zan yi horo, zan hore su domin zunubinsu.”
35 Hahau mai la Iehova i na kanaka no ka lakou hana ana i ka bipi keiki a Aarona i hana'i.
Ubangiji kuwa ya bugi mutanen da annoba, saboda abin da suka yi da ɗan maraƙin da Haruna ya yi.