< Daniela 4 >
1 O NEBUKANEZA ke alii, i na kanaka a pau, a me na lahuikanaka, a me na olelo e, e noho ana ma ka honua a pau: E hoomahuahuaia ana ko oukou maluhia.
Daga sarki Nebukadnezzar. Zuwa ga mutane da al’ummai da kuma kowane yare, da suke zama a duniya. Salama mai yawa ta tabbata a gare ku!
2 He mea pono i ko'u manao ke hoakaka aku i na hoailona, a me na hana mana a ke Akua kiekie i hana mai ai ia'u.
Ina murna in shaida muku game da alamu da al’ajabai waɗanda Allah Mafi Ɗaukaka ya yi ta wurina.
3 He manomano kona mau hoailona, a he kupaianaha hoi kana mau hana mana! O kona aupuni, he aupuni mau loa ia, a o kona alii ana, mai ia hanauna aku ia, a ia hanauna aku.
Alamunsa da girma suke,
4 Owau, o Nebukaneza, ua noho maluhia au iloko o ko'u hale, a pomaikai no au ma kuu halealii;
Ni, Nebukadnezzar, ina zaune a gidana cikin fadata, ina jin daɗi ina bunkasa.
5 Ua moe uhane au i ka moe, o ka'u mea ia i weliweli ai, a o na manao maluna o ko'u wahi moe a me ka lia ana o ko'u poo, o ka'u mau mea ia e pihoihoi ai.
Na yi mafarkin da ya ba ni tsoro. A sa’ad da nake kwance a gadona, siffofi da wahayoyi da suka bi ta cikin tunanina sun firgita ni.
6 No ia mea, kauoha aku la au e alakaiia mai imua o'u ka poe naauao a pau o Babulona, i hoakaka mai lakou ia'u i ke ano o ka'u moe.
Don haka na ba da umarni a tattaro dukan masu hikima na Babilon su bayyana a gabana domin su fassara mini mafarkin.
7 A hele mai no ka poe magoi, a me ka poe hoopiopio, a me ka poe Kaledea, a me ka poe kilokilo, a hoike aku au ia lakou i ka moe; aole i hiki ia lakou ke hai mai i kona mea hoike.
Sa’ad da masu sihiri, da masu dabo, da masanan taurari da masu duba suka zo, na faɗa musu mafarkin, amma ba su iya fassarta mini mafarkin ba.
8 Mahope iho, hele mai imua o'u o Dauiela, ka mea i kapaia o Beletesaza mamuli o ka inoa o ko'u akua, no ka mea, aia iloko ona ka uhane o na akua hemolele; a hai aku au ia ia i ka'u moe;
A ƙarshe, sai Daniyel ya zo gabana na kuma faɗa masa mafarkin. (Ana ce da shi Belteshazar, wanda aka ba shi sunan allahna kuma ruhun alloli masu tsarki suna a bisansa.)
9 E Beletesaza, e ka luna o na magoi, no ka mea, ua ike au aia iloko ou ka uhane o na akua hemolele, aole ou wahi hemahema ma ka mea i ike ole ia, e hai mai oe i ka moe a'u i ike ai a me kona ano.
Na ce, “Belteshazar, shugaban masu sihiri, na san ruhun alloli suna a kanka, babu wani asirin da zai fi ƙarfin ganewarka. Ga dai mafarkin da na yi, sai ka fassara mini.
10 Penei ka lia ana a ko'u poo maluna o ko'u wahi moe: aia hoi, ua ike au, he laau iwaenakonu o ka honua, a o kona kiekie, ua oi nui loa aku ia.
Waɗannan su ne wahayin da na gani a lokacin da nake kwance a gadona, na duba, a gabana kuwa ga wani itace a kafe a tsakiyar duniya, yana da tsawo ƙwarai.
11 Ulu ae la ua laau la a nui; o kona kiekie ua hiki aku ia i ka lani, a ua ike hoi ia ma na kihi a pau o ka honua.
Itacen ya yi girma ya kuma yi ƙarfi, har tsayinsa ya taɓa sarari sama; ana iya ganinsa a ko’ina a duniya.
12 O na lau ona ua maikai ia, a he nui no hoi kona hua, aia hoi maloko ona he ai na na mea a pau; ua hoomaluia na holoholona o ke kula malalo iho ona, ua kau mai hoi na manu o ka lewa maluna o kona mau lala, a ua hanaiia na mea io a pau i ko ua laau la.
Ganyayensa suna da kyau, yana da’ya’ya jingim, abinci kuma domin kowa da kowa. A ƙarƙashinsa namun jeji suke samun wurin hutawa, kuma tsuntsayen sama suna zaune a bisa rassansa; daga cikinsa kowace halitta take cin abinci.
13 Ua ike au ma ka lia ana o kuu poo maluna iho o ko'u wahi moe, aia hoi, he mea kiai a he mea hemolele e iho mai ana mai ka lani mai:
“A cikin wahayin da gani sa’ad da nake kwance a kan gadona, Na duba, a gabana kuwa ga wani ɗan saƙo, mai tsarki, yana saukowa daga sama.
14 Kahea mai la oia me ka leo nui, a penei hoi kana olelo ana, E kua aku i ka laau, a e okioki i kona mau lala, e lulu aku i kona lau, a e hoohelelei hoi i kona hua; e haalele na holoholona i kona malu, a me na manu hoi i kona mau lala.
Sai ya yi kira da babbar murya ya ce, ‘A sare itacen a kuma yayyanka rassansa; a karkaɗe ganyensa a kuma warwatsar da’ya’yansa. Bari dabbobi su tashi daga ƙarƙashinsa da kuma tsuntsayen da suke a rassansa.
15 Aka, e waiho i ke kumu okona aa ma ka lepo, me ke apo hao, a me ke keleawe, mawaena o na mea uliuli o ke kula; a e hoopuluia oia i ka hau o ka lani, o kona kuleana aia no ia me na holoholona ma ka mauu o ka honua.
Amma a bar kututturen da kuma saiwoyinsa, a daure shi da ƙarfe da kuma tagulla, a bar shi a cikin ƙasa, a cikin ciyayin filaye. “‘Bari yă jiƙu da raɓar, bari yă zauna cikin dabbobi tare da tsire-tsiren duniya.
16 E hooliloia kona naau kanaka, a e haawiia ia ia ka naau holoholona; a hala ae na manawa ehiku maluna ona.
Bari a canja tunaninsa irin na mutane a ba shi tunani irin na dabbobi, har sau bakwai su wuce a kansa.
17 O ka manao paa keia o na mea kiai, a o ke kauoha hoi a na mea hemolele; i ike ai ka poe e ola ana aia maluna o ke aupuni kanaka ka Mea kiekie e alii ana a haawi aku no oia ia mea na ka mea ana e makemake ai, a hoonoho maluna iho i na kanaka lalo loa.
“‘An sanar da wannan matsayi ne ta bakin’yan saƙo, masu tsarki ne kuwa suka sanar da hukuncin, domin masu rai su sani Mafi Ɗaukaka ne mai iko duka a bisa kowane mulkin mutane, yakan kuma ba wa duk wanda ya ga dama, yakan sanya talaka yă zama sarki.’
18 Eia ka moe a'u a ke alii a Ne bukaneza i ike ai: ano e Beletesa za, e hai mai oe ia'u i ka hoike; no ka mea, aole e hiki i ka poe naauao a pau o ko'u aupuni ke hoakaka mai i ka hoike: aka, e hiki no ia oe, no ka mea, aia iloko ou ka uhane o na akua hemolele.
“Wannan shi ne mafarkin da ni, Nebukadnezzar, na yi. Yanzu Belteshazar, sai ka faɗa mini abin da yake nufi, domin babu wani a cikin masu hikima a mulkina da ya iya fassara mini shi. Amma za ka iya, domin ruhun alloli masu tsarki yana a bisanka.”
19 Alaila pilipu iho la o Daniela i kapaia o Beletesaza i hookahi hora, a pono ole kona manao. Ekemu mai la ke alii, i mai, E Beletesaza, mai pilipu kou manao no ka moe, a me kona ano. I aku la o Beletesaza, E ko'u haku, i ka poe i hoino mai ia oe keia moe, a o ka hoohalike ana i kou poe enemi no ia.
Sai Daniyel (wanda ake kira Belteshazar) ya tsaya zugum na ɗan lokaci, tunaninsa ya ba shi tsoro. Saboda haka sarki ya ce, “Belteshazar, kada ka bar mafarkin ko ma’anarsa ta tayar maka da hankali.” Belteshazar ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, in dai har mafarkin zai tsaya a kan abokan gābanka da ma’anarsa kuma ta faɗa kan maƙiyan!
20 O ka laau au i ike ai, he nui. a he ikaika, o kona kiekie i hiki aku i ka lani, a ua ikeia hoi ia e ko ka honua a pau;
Itacen da ka gani; wanda ya yi girma da ƙarfe, da tsayinsa ya taɓa sararin sama, wanda ana ganinsa ko’ina a duniya,
21 O na lau ona he maikai, a nui kona hua, a maloko ona he ai na na mea a pau; a i hoomaluhia ai na holoholona o ke kula malalo iho ona, a maluna o kona mau lala i kau ai na manu o ka lewa:
wanda ganyayensa masu kyau ne yana da’ya’yan itace da yawa, wanda yake ba da abinci ga duka, yana ba da wurin hutu ga namun jeji, kuma rassansa suna ɗauke da sheƙar tsuntsayen sama.
22 O oe no ia, e ke alii, ua mahuahua oe a lilo i mea ikaika; no ka mea, ua mahuahua kou nui a hiki i ka lani, a o kou alii ana i ka welau o ka honua.
Ya sarki kai ne itacen nan! Ka yi girma da ƙarfi; girmanka kuma ta kai har sama, mulkinka kuma ya kai ko’ina a duniya.
23 A o kau ike ana, e ke alii, i ka mea kiai, he mea hemolele e iho mai ana, mai ka lani mai, e olelo ana, E kua aku i ka laau, a e hoopau ia ia; aka, e waiho i ke kumu o kona aa ma ka lepo, me ke apo hao a me ke keleawe, mawaena o na mea uliuli o ke kula; a e hoopuluia i ka hau o ka lani, o kona kuleana aia no ia me na holoholona o ke kula, a hala aku na manawa ehiku maluna iho ona;
“Ya sarki ka ga ɗan saƙon mai tsarkin nan, yana saukowa daga sama yana cewa, ‘A sare itacen a hallaka shi, amma a bar kututturensa daure da ƙarfe da tagulla, a bar shi can a ɗanyar ciyawar filaye, ya jiƙe da raɓa, ya zauna tare da namun jeji har shekara bakwai.’
24 Eia ka hoike ana, e ke alii e, a eia hoi ka manao paa o ka Mea kiekie, ka mea e kau mai ana maluna o kuu haku ke alii:
“Ga fassarar, ya sarki, wannan ita ce doka wadda Mafi Ɗaukaka ya bayar a kan ranka yă daɗe, sarkina.
25 E kipaku lakou ia oe mai na kanaka aku, a o kou wahi e noho ai aia no ia me na holoholona o ke kula, a e ai iho oe i ka weuweu e like me na bipi kauo, a e hoopuluia no hoi oe i ka hau o ka lani, a ha la na manawa ehiku maluna ou, a ike oe e alii ana ka Mea kiekie maluna o ke aupuni kanaka, a haawi aku no oia ia mea i kana mea e manao ai.
Za a kore ka daga cikin mutane, za ka kuma zauna cikin namun jeji; za ka ci ciyawa kamar shanu, za ka jiƙe da raɓa har shekara bakwai cif sa’an nan za ka sani cewa Mafi Ɗaukaka ne mai iko duka a kan dukan mulkoki a duniya, yake kuma ba da mulki ga duk wanda ya ga dama.
26 A e like me ka mea i oleloia, e waihoia ke kumu o na aa o ua laau la; eia, a ike oe no na lani mai ke alii ana, alaila e paa ai ia oe kou aupuni.
Umarni na barin kututturen itacen da saiwoyinsa yana nufin cewa za a maido maka da mulkinka a lokacin da ka gane cewa Mai sama ne yake mulki.
27 No ia mea, e ke alii e, e haliu oluolu mai oe i ko'u manao, a e huli oe mai kou hewa mai i ka pono, a mai kou lawehala ana i ka manawalea aku i ka poe hune; pela paha e hooloihiia mai ai kou manawa pono.
Saboda haka, ya sarki, ina roƙonka ka karɓi shawarar da zan ba ka; ka furta zunubanka ta wurin yin abin da yake daidai. Ka bar muguntarka, ka aikata alheri ga waɗanda ake wulaƙantawa, wataƙila za a ƙara tsawon kwanakinka da salama.”
28 A kau mai no keia mau mea a pau maluna o Nebukaneza ke alii.
Duk wannan kuwa ya faru da sarki Nebukadnezzar.
29 A pau na malama he umi kumamalua e holoholo ana no ia maluna o ka halealii o ke aupuni o Babulona;
Bayan wata goma sha biyu, a sa’ad da sarki yake takawa a bisan saman ɗakin fadar Babilon,
30 Olelo iho la ke alii, i iho la, Aole anei keia o Babulona nui ka mea a'u i kukulu ai i hale no ke aupuni, me ka ikaika o ko'u mana, a no ka hanohano o ko'u nani?
sai ya ce, “Ba wannan ita ce Babilon babba da na gina domin wurin zaman sarautar Babilon, da ikona kuma domin ɗaukakar darajata ba?”
31 Aia iloko o ko ke alii waha keia olelo, pae mai la ka leo mai ka lani mai, i mai la, E Nebukaneza, e ke alii e, ua olelo ia ia oe, Ua maalo ae ke aupuni mai ou aku.
Tun kalmomin suna cikin bakinsa sai ya ji murya daga sama tana cewa, “Wannan shi ne abin da aka zartar a kanka, Sarki Nebukadnezzar. An karɓe ikon mulkinka.
32 A e kipakuia no oe mai na kanaka aku, a o kou wahi e noho ai aia pu no ia me na holoholona o ke kula; a e hanaiia oe i ka mauu e like me na bipi kauo, a hala mai maluna ou na manawa ehiku; a ike oe o ka Mea kiekie oia ke alii ma ke aupuni o kanaka, a e haawiia no ia i kana mea e manao ai.
Za a kore ka daga cikin mutane za ka kuma yi rayuwa tare da namun jeji. Za ka ci ciyawa kamar sa har shekara bakwai cif, sa’an nan za ka gane Mafi Ɗaukaka ne mai iko duka a kan dukan mulkoki a duniya, yake kuma ba da mulki ga duk wanda ya ga dama.”
33 Ia hora no, ua ko ia olelo maluna o Nebukaneza: ua kipakuia oia mai na kanaka aku, na ai iho no ia i ka mauu e like me na bipi kauo, ua pulu kona kino i ka hau o ka laui, a loloa kona hulu e like me na hulu o ka aeto, a o kona mau maiuu ua like me na maiuu o na manu.
Nan da nan abin da aka faɗa a kan Nebukadnezzar tabbatarsa ya cika. Aka kore shi daga cikin mutane ya kuma shiga cin ciyawa kamar shanu. Jikinsa ya jiƙe da raɓa, har gashinsa ya yi tsawo kamar fikafikan gaggafa, kumbarsa kuma suka yi tsawo kamar na tsuntsu.
34 I ka pau ana o ua mau la la, owau o Nebukaneza, ua leha ae au i kuu mau maka i ka lani, a hoi mai ia'u kuu ike; a hoomaikai aku au i ka Mea kiekie, hoonani aku au, a hoomana hoi i ka Mea e oia mau ana, ua mau loa kona alii ana, a o koua aupuni ia hanauna aku a ia hanauna aku.
A ƙarshen waɗannan kwanaki, ni, Nebukadnezzar, na ɗaga idanuna sama, sai hankalina ya komo mini. Na kuwa yabi Maɗaukaki, na girmama shi, na ɗaukaka shi wanda yake rayayye har abada.
35 A ua manaoia ko ka honua a pau he mea ole; ua hana no hoi oia e like me kona makemake mawaena o na puali o ka lani, a me ko ka honua; aole e hiki i kekahi ke hoopaa aku i kona lima, aole hoi e olelo aku ia ia, Heaha kau e hana nei?
Dukan mutanen duniya
36 Ia manawa no ua hoi mai ia'u kuu manao; a me ka hanohano o ko'u aupuni, ua hoi mai ia'u kuu nani a me kuu naauao; a launa mai ia'u kuu, poe kakaolelo, a me ko'u poe kaukaualii; ua paa hou au ma kuu aupuni, a ua hoonui hoi ia kuu hanohano.
A lokacin nan hankalina ya komo mini, sai aka mayar mini da masarautata mai daraja, da martabata, da girmana.’Yan majalisata da fadawana suka nemo ni. Aka maido ni kan gadon sarautata da daraja fiye da ta dā.
37 Ano owau o Nebukaneza ke hoonani aku nei au, ke hoolea aku hoi me ka mahalo i ke Alii o ka lani, o kana mau hana ua pau i ka oiaio, a o kona mau aoao ua pololei loa; a o ka poe e hele ana ma ka haaheo, e hiki no ia ia ke hoohaahaa iho ia lakou.
Yanzu ni, Nebukadnezzar, ina yabon Sarkin sama, ina waƙa ina kuma darjanta shi, saboda dukan abin da ya yi mini, mai kyau ne kuma dukan hanyoyinsa gaskiya ne. Kuma duk masu tafiya da girman kai zai ƙasƙantar da su.