< Daniela 10 >

1 I KE kolu o ka makahiki o Kuro, ke alii o Peresia, ua hoikeia mai kekahi mea ia Daniela, ka mea i kapaia o Beletesaza; he oiaio keia mea, a na pili i na mea kaumaha nui; ua ike oia i ua mea la, a ua akaka ia ia ke ano o ka hihio.
A shekara ta uku ta Sairus sarkin Farisa, sai aka ba wa Daniyel (wanda ake kira Belteshazar) wahayi. Saƙon kuwa gaskiya ce wadda take tattare da babban yaƙi. Fahimtar saƙon ya zo masa a cikin wahayi.
2 Ia mau la no, owau o Daniela, kanikau iho la au i ekolu hebedoma.
A wannan lokaci ni Daniyel na yi makoki har na sati uku.
3 Aole au i ai i ka berena maikai, aole hoi i hookomoia ka io, a me ka waina iloko o kuu waha, aole loa au i hamo ia'u iho, a pau ua mau hebedoma la ekolu.
Ban ci abinci mai kyau ba; ba nama ko ruwa inabin da ya shiga bakina; kuma ba na amfani da man shafawa gaba ɗaya har sai da sati nan uku suka wuce.
4 A i ka la iwakaluakumamaha, o ka malama mua, i ko'u noho ana ma ke kapa o ka muliwai nui, o Hidekela;
A rana ta ashirin da huɗu ga watan farko, a sa’ad da nake tsaye a bakin babban kogi, Tigris,
5 Alaila, leha ae la ko'u mau maka, nana aku ia au, aia hoi, he kanaka ua aahuia i ke kapa olona, a o kona puhaka ua kakooia i ke gula maikai o Upaza:
na ɗaga kaina na duba sai ga wani mutum tsaye sanye da rigar lilin, ya yi ɗamara da zinariya zalla daga Ufaz kewaye da ƙugunsa.
6 O kona kino ua like ia me ka topaza, a o kona helehelena maka ua like ia me ka uila, o kona mau maka ua like ia me na kukuiahi, o kona mau lima a me na wawae ua like me ke keleawe melemele i anaiia, a o ka leo o kana olelo ana ua like ia me ka leo o ka lehulehu.
Jikinsa kamar lu’ulu’u yake, fuskarsa kuma kamar walƙiya, idanunsa kamar harshen wuta, hannuwansa da ƙafafunsa kamar gogaggiyar tagulla, muryarsa kuma kamar amon babban taron jama’a.
7 A owau wale no, o Daniela, ka i ike i kela mea i hoikeia; o na kanaka pu me au, aole lakou i ike ia mea; aka, ua haule iho maluna o lakou ka eehia nui, a holo kiki aku lakou a pee aku la.
Ni, Daniyel, kaɗai ne na ga wahayin; mutanen da suke tare da ni ba su gani ba, amma wata irin babbar razana ta auko musu har suka gudu suka ɓuya.
8 Nolaila, owau wale no ka i koe iho, a ua ike no au ia hihio nui, aole nae he ikaika i koe iloko o'u; no ka mea, ua lilo ko'u helehelena me he keokeo make la, aole ikaika i koe iloko o'u.
Sai aka bar ni ni kaɗai, ina juyayi wannan babban wahayi, ba ni da sauran ƙarfi, fuskata ta yamutse kuma ba ni da sauran ƙarfi.
9 Ua lohe no nae au i ka leo o kana olelo; a i kuu lohe ana i ka leo o kana olelo, alaila hiamoe loa iho la au ma ko'u maka, a ilalo ko'u maka i ka honua.
Sai na ji yana magana, da ina sauraronsa, sai na shiga barci mai nauyi, na kuwa fāɗi rubda ciki.
10 Aia hoi, hoopaa mai la kekahi lima ia'u, a hoala mai la ia'u ma ko'u mau kuli, a me na poho lima o'u.
Sai hannu ya taɓa ni ya sa makyarkyata a hannuna da ƙafafuna.
11 I mai la ia ia'u, E Daniela, ke kanaka i aloha nui ia, e hoomaopopo mai oe i na olelo a'u e olelo aku nei ia oe, a e ku iluna; no ka mea, ia oe no ka'u i hoounaia mai ai. A i kana olelo ana mai ia'u i keia olelo, ku ae la au iluna me ka haalulu.
Sai ya ce, “Daniyel, kai ne wanda ake ƙauna sosai, ka yi lura da kyau game da kalmomin da zan yi maka magana a kansu, ka tashi yanzu, gama an aiko ni a gare ka.” Sa’ad da ya faɗa mini haka, sai na tashi a tsaye ina rawan jiki.
12 Alaila, olelo mai la oia ia'u, Mai makau oe, e Daniela, no ka mea, mai ka la mua mai au i hoomakaukau ai i kou naau e hoomaopopo aku, a e hoohaabaa ia oe iho imua. o kou Akua, ua loheia kau mau olelo, a no kau mau olelo, ua hiki mai nei au.
Sai ya ci gaba da cewa, “Kada ka ji tsoro, Daniyel. Gama tun daga ran da ka fara sa zuciya ga neman ganewa, ka kuma ƙasƙantar da kanka a gaban Allahnka, an ji addu’arka, amsar addu’arka ce ta kawo ni.
13 Aka, o ke alii o ke aupuni o Peresia, ua ku e mai ia'u he iwakalua na la a me kumamakahi. Aka hoi, ua hele mai o Mikaela, kekahi o na'lii nui e kokua mai ia'u, a ua noho au malaila me na'lii o Peresia.
Amma mai mulkin masarautar Farisa ya tsare ni har kwana ashirin da ɗaya. Sai da Mika’ilu, ɗaya daga cikin manya shugabanni, ya zo ya taimake ni, saboda an tsare ni a can tare da sarkin Farisa.
14 Ano, ua hele mai nei au e hoakaka i ike oe i na mea e hiki mai ana i kou poe kanaka i na la mahope; no ka mea, ua nui na la i koe o ua hihio la.
Yanzu na zo domin in bayyana maka abin da zai faru da mutanenka nan gaba, gama wahayin ya shafi lokacin da bai riga ya zo ba ne.”
15 A i kana olelo ana mai ia'u i keia mau olelo, haka pono iho la au i ka honua, a paa iho la kuu leo.
Yayinda yake faɗin mini haka, sai na sunkuyar da kaina ƙasa shiru, ba magana.
16 Aia hoi kekahi ua like me ke ano o ke kanaka, hoopa mai la ia i ko'u lehelehe; alaila oaka ao la ko'u waha, a olelo aku la au i ka mea e ku ana imua o'u, i aku, E kuu Haku, no ua hihio la ua hoi hou ko'u weliweli maluna o'u, aole loa o'u ikaika i koe.
Sai wani wanda ya yi kama da mutum ya taɓa leɓunana, na kuma buɗe bakina sai na fara magana. Na ce wa wannan da yake tsaye a gabana, “Na cika da azaba saboda wannan wahayi, ranka yă daɗe, ina kuma neman taimako.
17 Pehea la e hiki ai i ke kauwa a kuu Haku nei ke kamailio pu me kuu Haku? No ka mea, owau, ua emo ole, aole ikaika i koe iloko o'u, aole hoi he hanu iloko o'u.
Yaya ni bawanka zan iya magana da kai, ranka yă daɗe? Ƙarfina ya ƙare kuma ina numfashi da ƙyar.”
18 Alaila, hele hou mai kekahi e like me ke kanaka kona ano, a hoopa mai ia'u, a hooikaika mai ia'u,
Har yanzu wannan wanda yana kama da mutum ya taɓa ni ya kuma ba ni ƙarfi.
19 I mai la ia, e ke kanaka i aloha nui ia, mai makau oe; he maluhia kou; e ikaika oe, oia e ikaika oe. A i kana olelo ana mai ia'u, ua ikaika ae la au, i aku la au, E olelo mai, e kuu Haku, no ka mea, ua hooikaika mai oe ia'u.
Ya kuma ce, “Kada ka ji tsoro, ya kai mutumin da ake fahariya, salama a gare ka! Ka ƙarfafa yanzu; ka yi ƙarfin hali.” Sa’ad da ya yi magana da ni, sai na samu ƙarfi na ce, “Ka yi magana ranka yă daɗe, tun da yake ka sa na sami ƙarfi.”
20 Alaila, olelo mai la oia, Ua ike anei oe i ka'u mea i hele mai ai ia oe? Ano e hoi ana au e kana aku i ke alii o Peresia; a i ko'u puka ana aku iwaho, aia hoi, e hiki mai no ke alii o Helene.
Sai ya ce mini, “Ka san abin da ya kawo ni gare ka? Ba da jimawa ba zan koma in yi yaƙi da mai mulkin Farisa, kuma idan na tafi, mai mulkin Hellenawa zai taso;
21 Aka, e hoike aku au ia oe i na mea i kakauia ma ka palapala oiaio; aohe mea e kokua mai ia'u ma keia mau mea, o Mikaela wale no o kou alii.
amma da farko zan faɗa maka abin da aka rubuta a cikin Littafin Gaskiya (Babu wanda ya taimake ni yaƙi da waɗannan sai dai Mika’ilu, sarkinku.

< Daniela 10 >