< Amosa 7 >
1 PENEIA i hoike mai ai o Iehova ka Haku ia'u: Aia hoi, hana iho la ia i na uhini i ka ulu mua ana o ka weuweu hope; aia hoi, o ka weuweu lua ia mahope o ka ke alii oki ana. A i ka wa i hoopau ai lakou i ka ai ana i ka weuweu o ka aina, alaila i aku la au,
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji yana shirya cincirindon fāri bayan da aka ƙarasa yankan rabon hatsin da yake na sarki, hatsi na biyu kuma yake tohuwa.
2 E Iehova ka Haku, ke noi aku nei au, e kala mai oe. Pehea la e ku mai ai o Iakoba? No ka mea, ua uuku ia.
Sa’ad da suka cinye kome, sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ka gafarta! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
3 Huli ae la o Iehova no keia mea: aole ia e hiki mai, wahi a Iehova.
Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ba zai faru ba,” in ji Ubangiji.
4 Peneia i hoike mai ai o Iehova ka Haku ia'u; Aia hoi, kahea mai o Iehova ka Haku, e hakaka me ke ahi, a ai iho la ia i ka hohonunui, a hoopau iho la i kauwahi. Alaila, i aku la au,
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji Mai Iko Duka yana shirin hukunta da wuta; wutar ta ƙone teku ta kuma ƙone ƙasa.
5 E ka Haku, e Iehova, ke noi aku nei au, e oki: Pehea e ku mai ai o Iakoba? No ka mea, ua uuku ia.
Sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ina roƙonka ka dakata! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
6 Huli ae la o Iehova no keia mea: aole e hiki mai keia, wahi a Iehova ka Haku.
Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ma ba zai faru ba,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
7 Peneia i hoike mai ai oia ia'u: Aia hoi, ku mai la ka Haku maluna o ka papohaku kupono, me ka mea hookupono ma kona lima.
Ga abin da ya nuna mini. Ubangiji yana tsaye kusa da bangon da aka gina, bisa ga awon igiyar gwada gini, da kuma magwaji a hannunsa.
8 A i mai la o Iehova ia'u, E Amosa, heaha la kau e ike nei? A i aku la au, He mea hookupono. Alaila, i mai la o Iehova. Aia hoi, e hoonoho aku au i na mea hookupono iwaena o kuu poe kanaka o ka Iseraela: Aole au i hele hou ae mai o lakou aku.
Sai Ubangiji ya tambaye ni, “Me kake gani, Amos?” Sai na amsa, “Igiyar gwada gini.” Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Duba, zan sa igiyan nan a cikin mutanena Isra’ila; ba zan ƙara barinsu ba.
9 A e hooneoneoia na wahi kiekie o Isaaka, A e wawahiia na wahi hoano o ka Iseraela: A e ku e aku au i ka hale o Ieroboama me ka pahikaua.
“Za a hallakar da wuraren sujada na Ishaku kuma tsarkakan wurare na Isra’ila za su zama kango; da takobina zan tayar wa gidan Yerobowam.”
10 Alaila, hoouna aku la o Amazia, ke kahuna o Betela. Io Ieroboama la, ke alii o ka Iseraela, i aku la, Ua ku e mai o Amosa ia oe iwaena o ko ka hale o Iseraela: aole e hiki i ka aina ke hoomanawanui i kana mau olelo a pau.
Sai Amaziya firist na Betel ya aika da saƙo zuwa wurin Yerobowam sarkin Isra’ila. “Amos yana shirya maka maƙarƙashiya a tsakiyar Isra’ila. Ƙasar ba za tă iya ɗauka abubuwan da yake faɗi ba.
11 No ka mea, ke olelo mai nei o Amosa penei, E make auanei o Ieroboama i ka pahikaua, a e lawe pio ia'ku ka Iseraela mai ko lakou aina aku.
Gama ga abin da Amos yake cewa, “‘Yerobowam zai mutu ta wurin takobi, kuma tabbatacce Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”
12 Olelo aku la hoi o Amazia ia Amosa, E ke kaula ike, o hele, e holo aku oe i ka aina o Iuda, a malaila e ai ai i ka berena, a e wanana malaila:
Sai Amaziya ya ce wa Amos, “Tafi daga nan, mai duba kawai! Koma ƙasar Yahuda. Ka nemi abin zaman garinka a can ka kuma yi annabcinka a can.
13 A mai wanana hou ma Betela: no ka mea, he heiau keia no ke alii, a o ko ke alii hale noho keia.
Kada ka ƙara yin annabci a Betel, gama nan wuri mai tsarki ne na sarki da kuma haikalin ƙasar.”
14 Alaila, olelo aku la o Amosa, a i aku la ia Amazia, Aole wau he kaula mamua. aole hoi he keiki a ke kaula; aka, he hanai bipi wau, a he mea hoiliili hua sukamore:
Amos ya amsa wa Amaziya, “Ni ba annabi ba ne ko ɗan annabi, amma ni makiyayi ne, kuma ina lura da itatuwan al’ul.
15 A lawe o Iehova ia'u mai ka hahai ana i na holoholona, a olelo mai o Iehova ia'u, E hele, e wanana aku i kuu poe kanaka i ka Iseraela.
Amma Ubangiji ya ɗauke ni daga kiwon dabbobi ya ce mini, ‘Je ka, ka yi wa mutanena Isra’ila annabci.’
16 Ano hoi, e hoolohe oe i ka olelo a Iehova; Ke olelo nei oe, Mai wanana ku e aku i ka Iseraela, a mai hapai ku e oe i kau olelo i ko ka hale o Isaaka.
Yanzu fa, sai ka ji maganar Ubangiji. Ka ce, “‘Kada in yi annabci a kan Isra’ila, kuma in daina yin wa’azi a kan gidan Ishaku.’
17 No ia mea, ke olelo mai nei o Iehova, penei: E moe kolohe kau wahine ma ke kulanakauhale, a o kau mau keikikane, a me kau mau kaikamahine, e haule lakou i ka pahikaua, A e puunaueia kou aina me ke kaula-ana: a e make oe ma ka aina haumia; A e hele pio aku ka Iseraela mai ko lakou aina aku.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce, “‘Matarka za tă zama karuwa a cikin birni, kuma da takobi za a kashe’ya’yanka maza da mata. Za a auna ƙasarka a kuma raba ta, kai kuma za ka mutu a ƙasar arna. Ba shakka Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”