< Amosa 6 >
1 A UWE ka poe palaka ma Ziona, A hilinai hoi ma ka mauna o Samaria: Ka poe i oleloia, o na pookela o na lahuikanaka, Io lakou la i hele mai ka Iseraela!
Taku ta ƙare, ku da kuke zaman sakewa a Sihiyona, da ku waɗanda kuke ji zama a Dutsen Samariya lafiya ne, ku manyan mutanen ƙasar da take sananniya, waɗanda mutanen Isra’ila suke zuwa!
2 E hele aku oukou i Kalene, a e nana; A mai laila aku e hele ai oukou i Hamata nui; Alaila, e iho aku i Gata o ko Pilisetia: Ua oi anei ko lakou maikai mamua o ko keia mau aupuni? Ua oi anei ka palahalaha o ko lakou mokuna mamua o ko oukou mokuna?
Ku je Kalne ku dube ta; ku wuce daga can zuwa Hamat-rabba, sa’an nan ku gangara zuwa Gat a Filistiya. Sun fi masarautunku biyu ne? Ƙasarsu ta fi taku girma?
3 Auwe ka poe i hooloihi aku i ka la ino, A hookokoke i ka noho hookaumaha wale;
Kuna ƙoƙari ku kauce wa wannan muguwar rana kuna kuma jawo mulkin tashin hankali kusa.
4 Ka poe e moe ana maluna o na wahi moe niho elepani, A moe hoolei loa maluna o ko lakou wahi moe, A ai iho i na keikihipa o ka poe hipa, A me na keiki bipi i kupeleia;
Kuna kwanciya a kan gadajen da aka yi musu shimfiɗar hauren giwa kuna mimmiƙe a kan kujerunku. Kuna cin naman ƙibabbun raguna da na ƙosassun’yan maruƙa.
5 Ka poe mele mamuli o ka viola, A hana lakou no lakou iho i na mea kani e like me Davida;
Kuna kaɗa molayenku yadda Dawuda ya yi kuna ƙirƙiro waƙoƙi a kan kayan kaɗe-kaɗe.
6 Ka poe inu waina maloko o na kiaha, A kahinu ia lakou iho i ka hinu maikai: Aka, aole i kaumaha lakou no ka eha ana o ka Iosepa!
Da manyan kwanoni kuke shan ruwan inabi kuna kuma shafa mai mafi kyau, amma ba kwa baƙin ciki game da kangon da Yusuf ya zama.
7 No ia mea, ano e hele pio aku ai lakou iwaena o ka poe pio mua, A e laweia'ku ka olioli o ka poe moe hoolei loa.
Saboda haka za ku zama na farkon da za su tafi zaman bauta; bukukkuwanku da shagulgulanku za su ƙare.
8 Ua hoohiki o Iehova ka Haku, ma kona ola, wahi a Iehova, ke Akua o na kaua, Ke hoopailua nei au i ka haaheo o Iakoba, A ke hoowahawaha nei hoi i kona mau halealii; Nolaila, e hoolilo aku ai au i ke kulanakauhale, a me kona mea i piha ai.
Ubangiji Mai Iko Duka da kansa ya rantse, Ubangiji Allah Maɗaukaki ya furta, “Ina ƙyamar girman kan Yaƙub, ba na kuma son kagarunsa; zan ba da birnin da duk abin da yake cikinta.”
9 A ina e waihoia na kanaka he umi ma ka hale hookahi, e make no lakou.
Ko da mutum goma ne suka ragu a gida guda, su ma za su mutu.
10 A o ka hoahanau o kona makuakane e lawe aku ia ia, A o ka mea i puhi ia ia, e lawe aku iwaho i na iwi mailoko mai o ka hale, A e olelo aku i ka mea maloko loa o ka hale, Aole anei he mea i koe me oe? e i mai kela, Aole. Alaila, e i aku ia, Hamau; no ka mea, aole e olelo ma ka inoa o Iehova.
In kuma wani dangi ya shiga don yă fitar da gawawwakin yă ƙone ya kuwa tambayi wani wanda yake ɓoye a can, yana cewa, “Akwai wani tare da kai?” Ya kuwa ce, “Babu,” sai yă ce, “Kul! Kada mu ambaci sunan Ubangiji.”
11 No ka mea, aia hoi, ke kauoha mai nei o Iehova, A e hahau aku ia i ka hale nui me ka nahaha, A i ka hale uuku me ka wawahi.
Gama Ubangiji ya ba da umarni, zai kuma ragargaza babban gidan nan kucu-kucu ƙaramin gidan kuwa zai yi rugu-rugu da shi.
12 E holo anei na lio maluna o na pohaku? E mahi oopalau ia anei malaila me na bipi kauo? No ka mea, ua hoolilo oukou i ka hoopono ana i laau make, A i ka hua o ka pono, i laau awaawa:
Dawakai sukan yi gudu a kan duwatsu? Wani yana iya yin noma a teku da shanun noma? Amma ga shi kun mai da gaskiya ta zama dafi amfanin adalci kuma ya zama ɗaci,
13 E oukou, ka poe e olioli ana i ka mea ole, Ka poe e olelo, Aole anei kakou i lawe no kakou i na pepeiaohao ma ko kakou ikaika?
ku da kuke murna saboda an ci Lo Debar da yaƙi kuka kuma ce, “Ba da ƙarfinmu ne muka ƙwace Karnayim ba?”
14 Aka, aia hoi, e hoala ku e auanei au i lahuikanaka ia oukou, e ko ka hale o Iseraela, wahi a Iehova, ke Akua o na kaua; A e hookaumaha lakou ia oukou mai ke komo ana o Hamata a hiki i ke kahawai o ka papu.
Gama Ubangiji Allah Maɗaukaki ya ce, “Zan sa wata ƙasa ta tayar muku, ya ku gidan Isra’ila, wadda za tă matsa muku tun daga Lebo Hamat zuwa kwarin Araba.”