< Oihana 15 >
1 A IHO mai la kekahi poe, mai Iudea mai ao mai la lakou i na hoahanau, Ina aole oukou e okipoepoeia, e like me ka aono o Mose, aole hiki ia oukou ke hoolaia.
Wadansu mutane suka zo daga Yahudiya suka koyar da 'yan'uwa, cewa, “Idan ba yi maku kaciya bisa ga al'addar Musa ba, ba za ku sami ceto ba.”
2 Nui iho la ke kamailio ku e, a me ka hoopaapaa ana o lakou me Paulo laua me Barenaba. Manao iho la lakou e hele o Paulo, me Barenaba, a me kekahi poe o lakou, i Ierusalema, i na lunaolelo, a me na lunakahiko, no keia manao.
Da Bulus da Barnaba suka tunkare su da mahawara, sai 'yan'uwa suka yanke shawara Bulus da Barnaba da wasu su je Urushalima wurin manzanni da dattawa a kan wannan magana.
3 Na ka ekalesia lakou i kai maikai aku, a kaahele lakou ma Poinike, a ma Samaria e hai mai ana i ka huli ana o ko na aina e; a hoolioli loa lakou i na hoahanau a pau.
Da shike iklisiya ce ta aike su, sai suka bi ta Finikiya da ta Samariya suka sanar da tuban al'ummai. Ya kawo murna mai yawa a wurin 'yan'uwa.
4 A hiki lakou i Ierusalema, apo mai la ka ekalesia ia lakou, a me na lunaolelo, a me na lunakahiko, a hai aku la lakou i na mea a pau a ke Akua i hana mai ai mo lakou.
Bayan sun zo Urushalima, sai iklisiya da manzanni da dattawa, suka marabce su, sai suka fada masu abin da Allah ya yi ta wurinsu.
5 Ku mai la kekahi poe i manaoio, noloko mai o ka aoao Parisaio, i mai la, Pono ke okipoepoe ia lakou, a e kauoha aku e malama i ke kanawai o Mose.
Amma wadansu mutane wadanda suka ba da gaskiya daga cikin Farisawa, suka tashi suka ce, “Dole ne a yi masu kaciya a kuma umarce su su kiyaye dokar Musa.”
6 Hoakoakoa mai la ka poe lunaolelo, a me na lunakahiko, e kukakuka i keia mea.
Sai manzanin da dattawan suka taru don su duba wannan lamari.
7 Nui loa iho la ka hoopaapaa, alaila, ku mai la o Petero, i mai la ia lakou, E na kanaka, na hoahanau, ua ike no oukou i na la mamua, wau no ko kakou mea a ke Akua i wae ai, i lohe ko na aina e i ka olelo maikai ma ko'u waha, a e manaoio mai.
Bayan mahawara mai tsanani, sai Bitrus ya tashi ya ce masu, “'Yan'uwa, kun san lokacin baya da ya wuce, Allah ya yi zabi a cikinku, cewa ta bakina ne al'ummai za su ji bishara, su kuma ba da gaskiya.
8 A na ke Akua, ka mea i ike i ka naau, i koike mai no lakou, e haawi ana ia lakou i ka Uhaue Hemolele, me ia ia kakou.
Allah, wanda ya san zuciya, ya yi masu shaida, ya kuma basu Ruhu Mai Tsarki kamar yadda ya yi mana;
9 Aole ia i hookaawale iki mawaena o kakou a me lakou, hoomaemae no ia i ko lakou naau i ka manaoio ana.
kuma bai bambanta mu da su ba, ya tsabtace zuciyarsu ta wurin bangaskiya.
10 No ia mea la ea, no ke aha la oukou e hoao aku nei i ke Akua e kau mai maluna o ka ai o na haumana i ka auamo hiki ole ia kakon a me ko kakou poe kupuna, ke amo?
To, saboda haka don me kuke gwada Allah, kuna sa wa almajirai nauyi a wuya wanda ubanninmu duk da mu ba mu iya dauka ba?
11 Ke manaoio nei no hoi kakou, e hoolaia'i kakou i ka lokomaikai mai o ka Haku, o Iesu e like me lakou.
Amma mun gaskanta za mu samu ceto ta wurin alherin Ubangiji Yesu, kamar yadda suke.”
12 Alaila noho malie ua ahakanaka la n pau, hoolohe aku la ia Barenaba laua me Paulo, i ko laua hai ana i na hoailona mana, a me na mea kupanaha a ke Akua i hana mai ai ma o laua la iwaena o ko na aina e.
Dukan taron jama'ar suka yi shiru sa'adda suke sauraron sakon shaidar da mamakin abin da Allah ya yi ta wurin Bulus da Barnaba a cikin al'ummai.
13 Mahope iho i ko laua oki ana alaila olelo mai la o Iakobo, i mai la, E na kanaka, na hoahanau, e hoolohe mai ia'u:
Bayan sun gama magana, Yakubu ya amsa, ya ce, “'Yan'uwa, ku ji ni.
14 Ua hai mai noi o Simeona i ko ke Akua holo ana mai mamua aku nei e ike i ko na aina e, e lawe mai i kekahi poe kanaka no kona inoa, mailoko mai o lakou.
Saminu ya fada yadda Allah ya fara nuna jinkai ga al'ummai domin ya dauke jama'a daga cikinsu domin sunansa.
15 Ua pili no hoi ka olelo a na kaula i keia mea: penei ka palapala ana,
Maganar annabawa ta yarda da wannan, kamar yadda yake a rubuce,
16 A mahope iho, e hoi hou mai au, a e kukulu hou ae i ka halelewa o Davida i hiolo; a e hookuikui hou au i na mea hina, a e kukulu hou ia;
'Bayan wadannan abubuwa zan dawo, zan gina gidan Dauda wanda ya fadi kasa; in sake gina bangonsa, in tsayar da shi,
17 I imi ai hoi na mea i koe o kanaka i ka Haku, a me ko na aina e a pau, ka poe i heaia ko'u inoa maluna o lakou, wahi a ka Haku, nana i hana keia mau mea.
saboda sauran jama'a su nemi fuskar Ubangiji, har da al'ummai da ake kira da sunana.
18 Mai kinohi mai ua ikeia no e ke Akua kana hana ana a pau. (aiōn )
Wannan shine abin da Ubangiji ya fadi, shi wanda ya yi wadannan abubuwa da aka sani tun zamanin da. (aiōn )
19 Nolaila hoi, ke manao aku nei au, aole e hookaumaha i ko na aina e i hoohuliia mai i ke Akua:
Saboda haka, a gani na kada mu matsa wa al'umman da suka juyo gun Allah;
20 E palapala aku no nae kakou ia lakou, e hookaaokoa lakou i na mea haumia o na kii, a me ka moe kolohe, a me na mea umi wale ia, a me ke koko.
amma zamu rubuta masu da cewa, su guje wa gumaka da zina da faskanci da maye da cin mushe.
21 No ka mea, he poe no ko Mose, mai ka wa kahiko mai, ma na kulanakauhale a pau, nana e ao aku ma kana, na heluheluia no hoi kana maloko o na halehalawai, i na la Sabati a pau.
Tun zamanin da akwai mutane a kowanne birni wadanda suke wa'azi da karatun Musa a majami'u kowanne Asabaci.”
22 Alaila manao iho la na lunaolelo, a me ua lunakahiko, a me ka ekalesia a pau, he mea pono ke hoouna aku me Paulo laua o Barenaba, i mau kanaka i waeia, mailoko mai o lakou, i Anetioka, o Iuda i kapaia o Baresaba, a me Sila, he mau kanaka koikoi laua mawaena o na hoahanau.
Sai ya yi wa manzanin kyau su da dattawa da dukan iklisiyar su zabi Yahuza da Barnaba da Sila da dattawan iklisiya a tura su Antakiya tare da Bulus da Barnaba.
23 Palapala aku la lakou, ma ko lakou lima, penei: Ke aloha aku nei na lunaolelo, a me na lunakahiko, a me na hoahanau, i na hoahanau o na lahuikanaka e ma Anetioka, a ma Suria, a ma Kilikia;
Sai suka rubuta wasika, “Manzani da dattawa da 'yan'uwa zuwa ga al'ummai 'yan'uwa a Antakiya da Suriya da Kilikiya, gaisuwa mai yawa.
24 No ka mea, ua lohe makou i kekahi poe hele aku, mai o makou aku, ua hoohihia ia oukou i na olelo, me ka hoohuli e ana i ko oukou uhane, i ka i ana ae, E okipoepoeia oukou, a e malama i ke kanawai; aole makou i kauoha aku ia lakou pela.
Mun ji cewa wasu mutane daga cikinmu wadanda ba mu umarce su ba, sun fita daga cikinmu sun yi maku koyarwar da ta daga maku hankali.
25 I ko makou akoakoa lokahi ana, manao makou, he mea maikai ke hoouna aku ia oukou i kekahi mau kanaka i kohoia, i hele pu me ka makou mau mea i alohaia, me Barenaba lana o Paulo.
Ya yi kyau da dukanmu, muka amince mu zabi wadansu mutane mu tura su wurinku tare da Bulus da Barnaba,
26 Ua haawi ia mau kanaka i ko laua ola no ka inoa o ko kakou Haku o Iesu Kristo.
mutane wadanda suka sadaukar da ransu domin sunan Ubangiji Yesu Almasihu.
27 Nolaila, ua hoouna no hoi makou ia Iuda, laua me Sila, a na laua no e hai ana aku ma ka olelo i keia mau mea hookahi no.
Mun aika Yahuza da Sila su gaya maku wadannan abubuwa.
28 No ka mea, ua manao ka Uhane Hemolele a me makou no hoi, aole e kau maluna o oukou, i kekahi mea kaumaha nui aku; o keia mau mea e pono ai wale no;
Saboda haka ya yi kyau Ruhu Mai Tsarki da mu, kada mu sa maku nauyi fiye da wadannan abubuwan:
29 E hookaaokoa i ka io i mohaiia no na kii, a me ke koko, a me na mea i umi wale ia, a mo ka moe kolohe. Ina e pili ole oukou ia mau mea, ua hana maikai oukou. Aloha oukou.
ku bar yi wa gumaka hadaya, ku bar cin mushe da shan kayan maye da zina da faskanci, in kun kiyaye wadannan abubuwa za ku zauna lafiya. Ku huta lafiya.”
30 A kuuia mai la lakou, hele lakou i Anetioka; a hoakoakoa iho la lakou i ka ahakanaka, haawi aku la lakou i ua palapala la.
Da aka sallame su, sai suka je Antakiya. Bayan sun tara jama'a sai suka ba su wasikar.
31 A i ko lakou heluhelu ana, olioli lakou no ka olelo hoolana.
Bayan da suka karanta ta, sai suka yi murna sosai saboda karfafawa.
32 He mau kaula no hoi o Iuda laua me Sila, a hooikaika aku la iaua i na hoahanau, me na olelo he nui loa, a hookupaa iho la ia lakou.
Yahuza da Sila, da shike su annabawa ne, suka karfafa 'yan'uwa da kalmomi masu yawa.
33 Noho iho la lakou i kokahi wa, kuu maikai ia'ku la lakou, mai na hoahanau aku, i hele aku i na lunaolelo.
Bayan sun yi kwananki a wurin, sai aka sallame su zuwa wurin 'yan'uwa wadanda suka aiko su.
34 Ua maikai no hoi i ko Sila manao e noho malaila.
Amma ya gamshe Sila ya zauna a wurin.
35 A o Paulo laua o Barenaba, a me kekahi poe nui e ae, noho no lakou ma Anetioka, o ao ana, a e hai ana i ka olelo a ka Haku.
Amma Bulus da Barnaba suka tsaya a Antakiya da sauran 'yan'uwa, suna koyar da maganar Ubangiji.
36 A hala kekahi mau la, i mai la o Paulo ia Barenaba, E hele hon kaua o ike i ko kaua mau hoahanau ma na kulanakauhale a pau a kaua i hai aku ai i ka olelo a ka Haku, pehea i noho la.
Bayan kwanaki kadan Bulus ya ce ma Barnaba, “Mu koma yanzu mu ziyarci dukan 'yan'uwa da muka yi masu bisharar Ubangiji, mu ga yadda suke.
37 Manao paa iho la o Barenaba, e lawe pu aku ia Ieane i kapaia o Mareko.
Barnaba yana so su dauki Yahaya wanda kuma ake kira Markus.
38 Aole nae i makemake o Paulo, e lawe pu i ka mea i haalele mai ia laua ma Pamepulia, a hele pu ole akai me laua i ka hana.
Amma Bulus ya yi tunanin bai kamata a tafi da Markus ba, tun da ya bar su a Bamfiliya bai ci gaba da su ba.
39 Nolaila, hoopaapaa ikaika ae la laua, a hookaawale iho la kekahi I kekahi; lawe pu aku la o Barenaba ia Mareko, a holo aku la i Kupero.
Nan jayayya ta tashi tsakaninsu, har suka rabu da juna sai Barnaba ya tafi tare da Markus suka ketare zuwa Kuburus.
40 Koho aku la o Paulo ia Sila, a hele aku la, me ka haawiia i ka lokomaikai o ko Akua e na hoahanau.
Amma Bulus ya zabi Sila suka tafi, bayan 'yan'uwa sun yi masu addu'ar alherin Allah ya kiyaye su.
41 Hele aku la i Suria, a me Kilikia, e hookupaa aku ana i na ekalesia.
Bulus ya tafi ya zazzaga Suriya da Kilikiya yana ta karfafa iklisiyoyin.