< Oihana 14 >
1 A LA ma Ikonio, komo ae la laua iloko o ka halehalawai o na Iudaio, a no ka laua olelo ana, nui loa na Iudaio a me na Helene i manaoio aku.
A lokacin da Bulus da Barnaba sun shiga garin Ikoniya suka shiga majami'an Yahudawa suka yi wa'azi yadda har mutane da yawa daga cikin Yahudawa da Hellinawa suka ba da gaskiya.
2 Aka, o ka poe Iudaio i hoomaloka, hookonokono lakou, a hoonaukiuki i na uhane o ko na aina e i na hoahanau.
Amma Yahudawa da basu yi biyayya ba, suka zuga al'umman har suka yi fushi da 'yan'uwan.
3 Loihi loa no nae ko laua hoomau ana e olelo wiwo ole aku no ka Haku, nana no i hoike mai i ka oiaio o ka olelo o kona lokomaikai, a haawi mai la no hoi ia i na hoailona a me na mea kupanaba a ko laua lima i hana'i.
Suka zauna a wurin na tsawon lokaci, suna yni maganarsu gabagadi da ikon Ubangiji, yana kuma shaidar sakon alherinsa. Ya yi wannan ta wurin alamu da al'ajibai ta hannun Bulus da Barnaba.
4 Mokuahana ae la ka ahakanaka o ke kulanakauhale; me na Iudaio kekahi, me na lunaolelo kekahi.
Saboda haka mutanen garin sun rabu: wadansun su suka bi ra'ayin Yahudawa, wasu kuwa sun bi manzannin.
5 A i ka wa i hoao ai ko na aina e, a me ka poe Iudaio, me ko lakou alii, e hana ino aku ia laua, a e hailuku aku;
Al'umman garin da Yahudawa sun nemi jan hankali shugabanninsu, don su wulakanta Bulus da Barnaba, su jajjefe su,
6 Ike e no laua, a mahuka aku la i na kulanakauhale o Lukaonia ia Lusetera a me Derebe, a me ka aina i puni mai.
da suka gane haka suka gudu zuwa biranen Likoniya, Listira da Darbe, da garuruwa wadanda ke kewaye da su,
7 A malaila laua i hai mai ai i ka euanelio.
a can suka yi wa'azin bishara.
8 E noho ana kekahi kanaka ma Lusetera, ua nawaliwali na wawae, ua oopa ia mai ka opu mai o kona makuwahine, aole loa ia i hele:
A Listira akwai wani wanda ke zaune bai taba tashi da kafafunsa ba, don shi gurgu ne tun daga haihuwa.
9 Lohe aku la oia ia Paulo e olelo ana, a haka pono mai la oia ia ia, a ike iho la, he manaoio kona e hoolaia'i,
Wannan mutumin ya ji Bulus yana magana. Bulus ya kafa masa ido, ya gane mutumin na da bangaskiya da za a warkar da shi. Sai ya ce masa da murya mai karfi, “Tashi ka tsaya akan kafafunka”
10 I mai la ia me ka leo nui, E ku pololei ae iluua ma kou mau wawae. Lelele ae la ia a hele aku la.
Sai mutumin ya yi tsalle ya fara tafiya da kafafunsa, yana yawo.
11 Ike aku la ka ahakanaka i ka mea a Paulo i hana'i, hookiekie aku la lakou i ko lakou leo, i aku la, ma ka olelo Lukaonio, Ua iho mai na akua io kakou nei, ma ke ano o kanaka.
Da jama'an garin sun ga abin da Bulus ya yi, suka tada muryarsu suna cewa da Likoniyanci, “Ai alloli sun ziyarce mu daga sama, da kamanin mutane.”
12 Kapa aku la lakou ia Barenaba o Dia; a me Paulo hoi, o Hereme, no ka mea, ia ia no ka olelo.
Suna kiran Barnaba da sunan “Zafsa,” Bulus kuwa suka kira shi da sunan “Hamisa” domin shine yafi yin magana.
13 Na ke kahuna o Dia, o ka mea ma ke alo o ua kulanakauhale la, nana no i lawe mai i na bipikane, a me na lei, ma na puka pa, manao iho la e kaumaha aku me ka ahakanaka.
Sai firist din zafsa wanda dakin yin masa sujada na kofar birni; ya kawo bijimai biyu da furannin da aka saka su kamar gammo; shi da jama'arsa suna so su yi masa hadaya.
14 A lohe na lunaolelo, o Barenaba laua roe Paulo, haehae laua i ko laua aahu, a holo aku la iwaena o ka ahakanaka, e hea aku ana,
Amma da manzannin, wato Barnaba da Bulus, su ka ji labarin, suka yage rigunansu, suka hanzarta zuwa gun taron mutanen.
15 I aku la, E na kanaka, no ke aha la oukou e hana mai ai i keia mau mea? he mau kanaka no maua, o ko kakou ano hookahi ano no; a ke hai aku nei no hoi maua ia oukou i ka olelo maikai, i huli ai oukou mai keia mau mea lapuwale aku a i ke Akua ola, ka mea nana i hana ka lani, a me ka honua, a me ke kai, a me na mea a pau iloko o lakou:
Suna ta cewa, “Kuji! Ku mutane don me kuke wannan abin? Mu fa mutane ne kamarku. Mun kawo maku labari mai dadi ne, da cewa, ku rabu da abubuwa marar amfani, ku koma ga Allah mai rai, wanda ya hallici sama da kasa da teku da dukan abubuwa da ke cikinsu.
16 I na hanauna mamua, waiho wale aku no ia i ko na aina a pau, e hele ai ma ko lakou aoao iho.
A da dai ya bar mutane su yi abinda suka ga dama.
17 Aka hoi, aole ia i waiho wale ia ia iho, me ka hoike ole ia mai; hana maikai mai no ia, a haawi mai no ia i ka ua, mai ka lani mai, a me na kau ai e hoopiha mai ana i ka naau i ka ai, a me ka olioli.
Duk da haka, bai bar kansa ba tare da shaida ba, don yana bada abubuwa masu kyau, yana ba ku ruwan sama, lokatai masu albarka, ya cika ranku da abinci da farin ciki.”
18 I ka laua olelo ana i keia mau mea, mai hiki ole no ia laua ke hoopaa mai i ka ahakanaka, i ole lakou e kaumaha aku na laua.
Duk da wadannan kalmomin da kyar, Bulus da Barnaba suka iya tsayar da su daga yi masu hadaya.
19 Hele mai la kekahi poe Iudaio mai Anetioka mai, a mai Ikonio mai, hookonokono ae la i ka ahakanaka, a hailuku no ia Paulo, a kano aku la ia ia mawaho o ke kulanakauhale, manao iho la lakou, ua make loa ia.
Amma wasu Yahudawa daga Antakiya da wasunsu daga Ikoniya suka rinjayi tarun jama'ar. Suka jajjefi Bulus suka ja shi zuwa wajen garin, suna ganin kamar ya mutu.
20 Aka, i ke ku poai ana mai o na haumana ma o na la, ala mai la ia, a hele mai la iloko o ke kulanakauhale. A ia la ae, hele pu aku la ia me Barenaba i Derebe.
Duk da haka da almajirai suka kewaye shi a tsaitsaye, sai ya tashi ya koma cikin garin. Washegari, ya tafi Darba tare Barnaba.
21 Hai mai la laua i ka olelo maikai i ko ia kulanakauhale, a hoohaumana mai la i kekahi poe, alaila hoi aku la i Lusetera, a me Ikonio, a me Anetioka,
Bayan sun yi wa'azin bishara a wannan birnin suka kuma sami almajirai da yawa, suka dawo Listira, da Ikoniya da Antikiya.
22 E hookupaa ana i na Uhane o na haumana e hooikaika ana ia lakou e kupaa ma ka manaoio, no ka mea, me ka popilikia he nui loa, e komo ana kakou iloko o ke aupuni o ke Akua.
Suna karfafa zuciyar almajiran su rike bangaskiyarsu, su ci gaba da ita, suna ce masu, “Ta wurin jimrewa mai yawa zamu shiga mulkin Allah, don haka dole ne mu sha wahala.”
23 A e koho ana no lakou i na lunakahiko, ma kela ekalesia, keia ekalesia, pule aku la a me ka hookeai, a haawi aku la ia lakou i ka Haku, i ka mea a lakou i manaoio aku ai.
Da suka zabar masu dattawa a kowace iklisiya, sai suka yi addu'oi da azumi, suka mika su ga Ubangiji, ga wanda suka gaskanta a gareshi.
24 Kaahele ae la laua ia Pisidia, a hiki ae la i Pamepulia.
Sa'annan sun bi ta Bisidiya suka kai Bamfiliya.
25 Hai mai la laua i ka olelo ma Perege, a iho ae la i Atalia.
Da suka yi maganarsu a Biriya, sun wuce zuwa har Italiya.
26 Mailaila ko laua holo ana aka i Anetioka i kahi o laua i haawiia'ku ai i ka lokomaikai o ke Akua, no ka hana a laua i hoopau ai.
Ta jirgin ruwa zuwa Antakiya, a nan ne aka mika su ga alherin Allah don aikin da suka gama a yanzu.
27 A hiki ana ae ilaila, hoakoakoa mai la laua i ka ekalesia, a hai mai la i na mea a ke Akua i hana mai ai me laua, a me kona wehe ana i ka puka o ka manaoio no ko na aina e.
Da isowarsu Antakiya sun tara 'yan iklisiya a wuri daya, sun ba da labarin dukan abin da Allah ya yi ta wurinsu. Da yadda Ya bude kofa a wurin al'ummai ta bangaskiya.
28 Noho liuliu laua malaila me na haumana.
Sun zauna tare da almajiran na tsawon lokaci.