< Tesalonike I 1 >
1 NA Paulo aku, a me Silevano, a me Timoteo, i ka ekalesia o ko Tesalonike, iloko o ke Akua ka Makua, a me ka Haku Iesu Kristo, no oukou ke aloha a me ka pomaikai, mai ke Akua mai, o ko kakou Makua a me ka Haku Iesu Kristo.
Bulus, Sila, da Timoti zuwa ga Ikilisiyar Tassalonikawa cikin Allah Uba da Ubangiji Yesu Almasihu. Alheri da Salama su kasance a gare ku.
2 Ke hoomaikai mau aku nei makou i ke Akua no oukou a pau, e hoohiki ana ia oukou i ka makou pule;
Kullum muna bada godiya ga Allah domin ku dukka, kamar yadda muke ambaton ku a addu'o'in mu.
3 E manao mau aku ana i ka hana a ka manaoio o oukou, a me ka hooikaika o ke aloha, a me ke ahonui o ka manaolana i ko kakou Haku, ia Iesu Kristo, imua o ke alo o ke Akua ko kakou Makua:
Muna tunawa da ku ba fasawa a gaban Allahn mu da Ubanmu kuma ayyukanku na bangaskiya, da kauna. Da hakurin bege na abinda ke gaba cikin Ubangijinmu Yesu Almasihu.
4 E ike aku ana hoi, e na hoahanau aloha, i ko oukou waeia mai e ke Akua.
'Yan'uwa kaunatattu na Allah, Mun san kiran ku,
5 No ka mea, aole ma ka olelo wale no i hiki aku ai ka makou euanelio io oukou la, aka, ma ka mana no hoi, a me ka Uhane Hemolele, a me ka hooiaio loa; na ike hoi oukou i ke ano o ko makou noho ana iwaena o oukou, no oukou.
yadda bishararmu ta zo gare ku ba ta magana kadai ba, amma da iko, ta wurin Ruhu Mai Tsarki, haka kuma tawurin tabbatarwa. Ta haka kuma, kun san irin mutanen da muke acikin ku kuma domin ku.
6 A ua hahai mai oukou mamuli o makou a me ka Haku, ua apo mai oukou i ka olelo me ka ehaeha nui, a me ka olioli no ka Uhane Hemolele:
Kun zama masu koyi da mu da kuma Ubangiji, kamar yadda kuka karbi kalmar cikin tsanani mai yawa da murna tawurin Ruhu Mai Tsaki.
7 Pela i lilo ai oukou i mau alakai no ka poe manaoio a pau i Makedonia a me Akaia.
Sakamakon haka, kuka zama abin misali ga dukkan wadanda ke Makidoniya da na Akaya wadanda suka bada gaskiya.
8 No ka mea, mai o oukou aku i pae aku ai ka olelo a ka Haku, aole ma Makedonia a me Akaia wale no, aka, ma ia wahi aku a ia wahi aku, i hoolahaia ae ai ko oukou paulele ana i ke Akua, i ole ai e pono ia makou ke hai hou aku.
Gama daga gare kune maganar Allah ta bazu ko ina, ba kuwa Makidoniya da Akaya kadai ba. A maimako, har ma zuwa ko ina bangaskiyarku cikin Allah ta kai. Don haka, bama bukatar muce maku komai.
9 No ka mea, na lakou no i hoike mai no kakou, i ke ano o ko makou komo ana iwaena o oukou, a me ko oukou huli ana i ke Akua, mai na'kua kii mai e malama aku i ke Akua ola oiaio;
Domin su da kansu suna bada labarin irin zuwan mu gare ku. Suna fadin yadda kuka juyo ga Allah daga bautar gumaka don ku bautawa Allah mai rai.
10 A e kali hoi i kana Keiki, mai ka lani mai, ana i hoala mai ai, mai ka make mai, ia Iesu, nana kakou e hoopakele i ka inaina e kau mai ana.
Suna bayyana cewa kuna jiran bayyanar Dansa daga sama, wanda ya tasar daga matattu. Wannan shine Yesu, wanda ya 'yantad da mu daga fushi mai zuwa.