< Tesalonike I 1 >

1 NA Paulo aku, a me Silevano, a me Timoteo, i ka ekalesia o ko Tesalonike, iloko o ke Akua ka Makua, a me ka Haku Iesu Kristo, no oukou ke aloha a me ka pomaikai, mai ke Akua mai, o ko kakou Makua a me ka Haku Iesu Kristo.
Bulus, Sila da Timoti, Zuwa ga ikkilisiyar Tessalonikawa ta Allah Uba da Ubangiji Yesu Kiristi. Alheri da salama su kasance tare da ku.
2 Ke hoomaikai mau aku nei makou i ke Akua no oukou a pau, e hoohiki ana ia oukou i ka makou pule;
Kullum muna gode wa Allah dominku duka, muna ambatonku cikin addu’o’inmu.
3 E manao mau aku ana i ka hana a ka manaoio o oukou, a me ka hooikaika o ke aloha, a me ke ahonui o ka manaolana i ko kakou Haku, ia Iesu Kristo, imua o ke alo o ke Akua ko kakou Makua:
Muna tunawa da aikinku ba fasawa a gaban Allah da Ubanmu ta wurin bangaskiya, da famar da kuke yi domin ƙauna, da kuma begenku marar gushewa ga Ubangijinmu Yesu Kiristi.
4 E ike aku ana hoi, e na hoahanau aloha, i ko oukou waeia mai e ke Akua.
Gama mun sani,’yan’uwa, ƙaunatattu na Allah, cewa ya zaɓe ku,
5 No ka mea, aole ma ka olelo wale no i hiki aku ai ka makou euanelio io oukou la, aka, ma ka mana no hoi, a me ka Uhane Hemolele, a me ka hooiaio loa; na ike hoi oukou i ke ano o ko makou noho ana iwaena o oukou, no oukou.
domin bishararmu ba tă zo gare ku da kalmomi kawai ba, amma da iko, da Ruhu Mai Tsarki, da kuma cikakken tabbaci. Kun san irin rayuwar da muka yi a cikinku don amfaninku.
6 A ua hahai mai oukou mamuli o makou a me ka Haku, ua apo mai oukou i ka olelo me ka ehaeha nui, a me ka olioli no ka Uhane Hemolele:
Har kuka zama masu koyi da mu da kuma Ubangiji; duk da tsananin wahala, kuka karɓi saƙon nan da farin ciki wanda Ruhu Mai Tsarki ya bayar.
7 Pela i lilo ai oukou i mau alakai no ka poe manaoio a pau i Makedonia a me Akaia.
Ta haka kuwa kuka zama gurbi ga dukan masu bi a Makidoniya da Akayya.
8 No ka mea, mai o oukou aku i pae aku ai ka olelo a ka Haku, aole ma Makedonia a me Akaia wale no, aka, ma ia wahi aku a ia wahi aku, i hoolahaia ae ai ko oukou paulele ana i ke Akua, i ole ai e pono ia makou ke hai hou aku.
Saƙon Ubangiji ya fito daga gare ku ne ba a Makidoniya da Akayya kaɗai ba bangaskiyarku ga Allah ta zama sananne ko’ina. Saboda haka ba ma bukata mu faɗa wani abu a kai,
9 No ka mea, na lakou no i hoike mai no kakou, i ke ano o ko makou komo ana iwaena o oukou, a me ko oukou huli ana i ke Akua, mai na'kua kii mai e malama aku i ke Akua ola oiaio;
gama su kansu su suke ba da labari irin karɓar da kuka yi mana. Suna faɗin yadda kuka juyo ga Allah daga gumaka don ku bauta wa Allah rayayye da kuma na gaskiya,
10 A e kali hoi i kana Keiki, mai ka lani mai, ana i hoala mai ai, mai ka make mai, ia Iesu, nana kakou e hoopakele i ka inaina e kau mai ana.
ku kuma jira dawowar Ɗansa daga sama, wanda ya tasa daga matattu, Yesu, wanda ya cece mu daga fushi mai zuwa.

< Tesalonike I 1 >