< I Samuela 13 >
1 HOOKAHI makahiki o ko Saula alii ana: a pau na makahiki elua o kona alii ana,
Shawulu yana da shekara talatin sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi sarautar Isra’ila shekara arba’in da biyu.
2 Wae aku la o Saula nona i ekolu tausani kanaka o ka Iseraela; elua tausaui me Saula ma Mikemasa, a ma ka mauna o Betela, a hookahi tausani me Ionatana ma Gibea o Beniamina; a hoihoi aku la ia i na kanaka i koe i ko lakou halelewa iho.
Sai ya zaɓi sojoji dubu uku daga jama’ar Isra’ila. Ya keɓe dubu biyu su kasance tare da shi a Mikmash da kuma a tuddan yankin Betel. Ya kuma bar dubu ɗaya tare da ɗansa Yonatan a Gibeya a yankin zuriyar Benyamin. Sauran sojojin kuwa Shawulu ya sallame su su koma gidajensu.
3 A luku aku la o Ionatana i ka poe koa o ko Pilisetia ma Geba; a lohe ko Pilisetia, A puhi aku la o Saula i ka pu ma ka aina a pau, i ka i ana'e, E hoolohe ka poe Hebera.
Yonatan ya kai wa Filistiyawa hari a Geba, sai Filistiyawa suka sami labarin. Sai Shawulu ya sa aka busa ƙaho ko’ina a ƙasar ya ce, “Bari Ibraniyawa su ji!”
4 A lohe ae la ka Iseraela a pau i ka mea i oleloia mai, ua pepehi o Saula i ka poe koa o ko Pilisetia, a ua hoowahawahaia o ka Iseraela e ko Pilisetia. A ua houluuluia na kanaka mahope o Saula ma Gilegala.
Haka kuwa dukan Isra’ila suka ji labari cewa, “Shawulu ya kai hari a ƙasar Filistiyawa, yanzu Isra’ila ta zama abin ƙi ga Filistiyawa.” Aka kira mutane su haɗu da Shawulu a Gilgal.
5 Hoakoakoa ae la ko Pilisetia e kaua aku i ka Iseraela, he kanakolu tausani halekaa, eono tausani hoohololio, a me na kanaka e like me ke one ma kahakai he nui loa; a hele mai lakou, a hoomoana ma Mikemasa, ma ka hikina o Betavena.
Sai Filistiyawa suka taru don su yi yaƙi da Isra’ilawa. Suka fito da kekunan-dawakan yaƙi dubu talatin, da masu hawan dawakai dubu shida, da sojoji masu yawa kamar yashi a bakin teku. Suka tafi Mikmash a gabashin Bet-Awen, suka kafa sansani a can.
6 A ike aku la na kanaka o ka Iseraela i ko lakou popilikia, (no ka mea, ua pilikia na kanaka, ) pee aku la na kanaka iloko o na ana, a maloko o na laau kuku, a ma na pohaku, a me na wahi kiekie, a maloko o na lua.
Sa’ad da Filistiyawa suka fāɗa wa Isra’ilawa da yaƙi mai tsanani, suka sa su cikin wani hali mai wuya, sai Isra’ilawa suka ɓuya a kogwanni, da ciyayi, da duwatsu, da ramummuka, da rijiyoyi.
7 A o kekahi poe Hebera hele aku la ma kela aoao o Ioredane ma ka aina o Gada, a o Gileada: a ma Gilegala o Saula, a haalulu na kanaka mamuli ona.
Waɗansunsu ma suka haye Urdun zuwa ƙasar Gad da Gileyad. Shawulu ya zauna Gilgal, dukan ƙungiyoyi sojojin da suke tare da shi suka yi rawan jiki don tsoro.
8 Noho iho la ia i na la ehiku e like me ka manawa a Samuela i olelo ai: aole i hiki mai o Samuela ma Gilegala; a ua hele liilii na kanaka mai ona aku la.
Ya jira har kwana bakwai bisa ga lokacin da Sama’ila ya bayar. Amma Sama’ila bai zo Gilgal ba, mutanen Shawulu suka fara watsewa.
9 Olelo aku la o Saula, E lawe mai ia'u i mohaikuni, a me na mohai hoomalu. Kaumaha aku la ia i ka mohaikuni.
Sai ya ce, “Ku kawo mini hadaya ta ƙonawa da hadaya ta salama.” Sai Shawulu ya miƙa hadaya ta ƙonawa.
10 A i ka manawa i pau ai kana kaumaha ana aku i ka mohaikuni, aia hoi, hiki mai la o Samuela; hele aku la o Saula e halawai me ia, e hoomaikai aku ia ia.
Daidai yana gama miƙa hadaya ke nan sai Sama’ila ya iso. Shawulu kuma ya fito domin yă yi masa maraba.
11 Ninau aku la o Samuela, Heaha kau i hana'i? I mai la o Saula, No ka'u ike ana i na kanaka e hele liilii ana mai o'u aku nei, a no kou hiki ole mai i na la i oleloia'i, a no ka hoakoakoa ana o ko Pilisetia ma Mikemasa;
Sama’ila ya ce, “Me ke nan ka yi?” Shawulu ya ce, “Sa’ad da na ga mutane suna watsewa, kai kuwa ba ka zo cikin lokaci ba, ga Filistiyawa kuma suna taruwa a Mikmash,
12 Nolaila, i iho la au, e iho mai auanei ko Pilisetia maluna o'u ma Gilegala, aole au i noi aku ia Iehova: no ia mea, hooikaika iho la au ia'u iho, a kaumaha aku la i ka mohaikuni.
sai na yi tunani cewa, ‘Yanzu Filistiyawa za su gangaro su fāɗa mini a Gilgal, ga ni kuma ban riga na nemi nufin Ubangiji ba.’ Shi ya sa ya zama mini tilas in miƙa hadaya ta ƙonawa.”
13 Olelo aku la o Samuela ia Saula, Ua hana naaupo oe, aole oe i malama i ke kauoha a Iehova kou Akua, ana i kauoha mai ai ia oe; i hookupaa mau loa ai o Iehova i kou aupuni maluna o ka Iseraela.
Sama’ila ya ce, “Ka yi wauta da ba ka bi umarnin da Ubangiji Allahnka ya ba ka ba. Da ka yi haka da Ubangiji ya tabbatar maka da sarautar Isra’ila har abada.
14 Ano hoi, aole e mau ana kou aupuni; ua imi mai o Iehova i kanaka nona e like me kona naau iho, a ua hoonoho mai o Iehova ia ia i luna no kona poe kanaka, no kou malama ole i ka mea a Iehova i kauoha mai ai ia oe.
Amma yanzu, masarautarka ba za tă dawwama ba, Ubangiji ya riga ya sami wani wanda zuciyarsa ke ƙauna, ya naɗa shi shugaban mutanensa gama ba ka bi umarnin Ubangiji ba.”
15 Ku ae la o Samuela, a pii aku la mai Gilegala aku a i Gibea o Beniamina. A helu aku la o Saula i na kanaka me ia, aono paha haneri kanaka.
Sama’ila ya tashi daga Gilgal ya tafi Gibeya a ƙasar Benyamin. Shawulu kuma ya ƙidaya mutanen da suke tare da shi, yawansu ya kai wajen mutum ɗari shida.
16 A o Saula a me Ionatana kana keiki, a o na kanaka me laua, noho iho la ma Gibea o Beniamina: aka, hoomoana iho la ko Pilisetia ma Mikemasa.
Shawulu da ɗansa Yonatan da mutanen da suke tare da shi suka zauna a Geba ta Benyamin. Sa’an nan Filistiyawa suka yi sansani a Mikmash.
17 Hele mai la ka poe luku, mai ka poe koa o ko Pilisetia mai, ekolu poe: huli ae la kekahi poe ma ke ala o Opera ma ka aina o Suala.
Rundunar mayaƙa uku suka fito daga sansani Filistiyawa. Ɗaya ta nufi Ofra, zuwa ƙasar Shuwal.
18 Huli ae la kekahi poe ma ke ala o Betahorona; a huli ae kekahi poe ma ke ala o ka mokuna e ku pono ana i ke awawa o Zeboima, ma ka waonahele.
Runduna guda kuma ta nufi Bet-Horon, ɗayan kuwa ta nufi iyakar da take fuskantar Kwarin Ziboyim wajen jeji.
19 Aole no i loaa ka amara ma ka aina a pau o ka Iseraela; no ka mea, i ae la ko Pilisetia, O hana auanei ka poe Hebera i ka pahikaua, a i ka ihe paha na lakou.
Ba a sami maƙeri ɗaya a dukan ƙasar Isra’ila ba domin Filistiyawa sun ce, “In ba haka ba Ibraniyawa za su ƙera wa kansu takuba ko māsu.”
20 Aka, hele no ka Iseraela a pau i ko Pilisetia e hana'i i kana oopalau, a me kana ho, a me kana koilipi, a me kana oo.
Saboda haka dukan Isra’ila sukan gangara zuwa wajen Filistiyawa domin su gyara bakin garemaninsu, da fartanansu, da gaturansu, da kuma laujunansu.
21 He apuapu nae ia lakou no ka oopalau, a no na ho, a no na o manamana, a no na koilipi, a no ka hookala i na kui.
Duk lokacin da za su gyara bakin garmansu da fartanyarsu sai sun biya tsabar azurfa biyu. Haka ma idan za su gyara gatari ko bakunan abin korar shanun noma sai sun biya tsabar azurfa ɗaya.
22 A i ka la i kaua ai, aole he pahikaua, aole hoi he ihe ma ka lima o na kanaka me Saula, a me Ionatana: aka, ua loaa ia Saula a me Ionatana kana keiki.
A ranar da yaƙi ya tashi, ba a sami wanda yake da takobi ko māshi ba a cikin mutanen da suke tare da Shawulu da Yonatan. Sai dai Shawulu da ɗansa Yonatan kaɗai.
23 A hele aku la ka poe koa o ko Pilisetia i ke ala ololi o Mikemasa.
Ana nan sai sojojin Filistiyawa suka fita zuwa mashigin Mikmash.