< Korineto I 16 >

1 MA ka manawalea ana no ka poe hoano, e like me ka'u i kauoha aku ai i na ekalesia ma Galatia, pela no oukou e hana'i.
To, game da tara kuɗi domin taimakon mutanen Allah, ku yi abin da na gaya wa ikkilisiyoyin Galatiyawa.
2 I ka la mua o ka hebedoma, e hoana e kela mea keia mea o oukou i kana iho, e like me kona hoopomaikaiia mai, i hoiliili ole ai oukou i ko'u wa e hiki aku ai.
A ranar farko ta kowace mako, ya kamata kowannenku yă keɓe’yan kuɗi bisa ga abin da yake samu, yă ajiye, ba sai na zo kafin a tara taimakon ba.
3 A hiki aku au, alaila, o na mea a oukou e manao ai ma ka palapala, na'u no lakou e hoouna aku, e lawe i ko oukou manawalea i Ierusalema.
In kuwa na iso sai in ba da wasiƙun gabatarwa ga mutanen da kuka amince da su, in kuma aike su da taimakonku zuwa Urushalima.
4 A ina he pono ke hele au, e hele pu lakou me au.
In kuma ya dace in tafi, to, sai su tafi tare da ni.
5 I ko'u wa e hele aku ai mawaena o Makedonia, e hele no wau io oukou la; no ka mea, e hele ana au ma Makedonia.
Bayan na zazzaga Makidoniya, zan zo wurinku, domin zan ratsa ta Makidoniya.
6 A e noho paha, a pau ka hooilo me oukou, a na oukou wau e kai aku i ko'u wahi e hele ai.
Wataƙila zan ɗan jima a wajenku, ko ma in ci damina a can, domin ku yi mini rakiya a tafiyata, duk inda za ni.
7 No ka mea, aole au e ike aku ia oukou i keia hele ana; ke manao nei no nae au e noho iki me oukou, ina e ae mai ka Haku pela.
Ba na so in gan ku yanzu in wuce kawai, ina fata zan yi’yan kwanaki tare da ku, in Ubangiji ya yarda.
8 E noho no au ma Epeso, a hiki i ka Penetekota.
Sai dai zan kasance a Afisa har lokacin Fentekos,
9 No ka mea, ua weheia mai no'u, he puka nui, a ua hamama loa, a ua nui no hoi ka poe enemi.
domin an buɗe mini wata hanya mai fāɗi don aiki mai amfani, ko da yake akwai mutane da yawa masu gāba da ni.
10 Ina e hiki aku o Timoteo, e malama oukou, i noho pu ia me oukou, me ka makau ole; no ka mea, ke hana nei ia i ka hana a ka Haku e like me au nei.
In Timoti ya zo, ku tabbata ya sami sakewa a cikinku, domin aikin Ubangiji yake yi kamar yadda nake yi.
11 Mai hoowahawaha kekahi ia ia; e alakai mai ia ia me ka maluhia i hiki io'u nei; no ka mea, e kakali no au ia ia, me na hoahanau.
Kada fa wani yă ƙi karɓansa. Ku sallame shi lafiya, domin yă koma wurina. Ina duban hanyarsa tare da’yan’uwa.
12 A o A polo hoi ka hoahanau, ua makemake nui au e hele aku ia io oukou la, me na hoahanau; aole nae ia o kona manao ke hele aku io oukou la, i keia wa; aka, e hele aku no ke loaa ia ia ka wa pono.
Batun ɗan’uwanmu Afollos kuwa, na roƙe shi sosai yă zo wurinku tare da’yan’uwa. Bai so zuwa yanzu ba, amma zai zo in ya sami zarafi.
13 E makaala oukou, e kupaa ma ka manaoio, e hookanaka, e ikaika hoi.
Ku zauna a faɗake; ku dāge cikin bangaskiya; ku zauna da ƙarfafawa; ku yi ƙarfi.
14 E hanaia ko oukou mea a pau me ke aloha.
Ku yi kome da ƙauna.
15 Ke nonoi aku nei au ia oukou, e na hoahanau, (no ko oukou ike ana i na ohna o Setepana, oia ka hua mua ma Akai a, a ua hoolilo lakou ia lakou iho i poe hookauwa aku na ka poe hoano; )
Kun san cewa iyalin gidan Istifanas ne suka fara tuba a Akayya. Sun kuma ba da kansu ga yi wa tsarkaka hidima. Ina roƙonku’yan’uwa,
16 E malama oukou i ka poe like mo ia, a me ka poe a pau i kokua pu, a i hana pu hoi me makou.
ku ba da kanku ga irin waɗannan, ga kuma kowa da ya haɗa hannu a aikin, yana kuma faman a cikinsa.
17 Ua olioli au i ka hiki ana o Setepana, a me Foretunato, a me Akaiko; no ka mea, uapani lakou i ko oukou hakahaka.
Na yi farin ciki da isowar Istifanas, Fortunatus da Akaikus, domin sun biya bukatar da ba ku iya biya ba.
18 Ua hoomaha mai lakou i ko'u naau a me ko oukou; nolaila, e ike mai oukou i ka poe hana pela.
Gama sun wartsake ruhuna da kuma naku. Ya kamata ku girmama irin waɗannan mutane.
19 Ke aloha aku nei na ekalesia ma Asia ia oukou. Ke aloha nui aku nei o Akula a me Perisekila ia oukou maloko o ka Haku, a me ka ekalesia iloko o ko laua hale.
Ikkilisiyoyin da suke a lardin Asiya suna gaisuwa. Akwila da Firiskila suna gaishe ku sosai cikin Ubangiji, haka ma ikkilisiyar da takan taru a gidansu.
20 Ke aloha aku nei na hoahanau a pau ia oukou. E aloha oukou kekahi i kekahi, me ka honi hemolele.
Dukan’yan’uwa a nan suna gaisuwa. Ku gai da juna da sumba mai tsarki.
21 Eia ke aloha o Paulo, me ko'u lima iho.
Ni, Bulus nake rubuta wannan gaisuwa da hannuna.
22 Ina aole e aloha kekahi i ka Haku ia Iesu Kristo, e hoomainoinoia oia, i ka wa e hiki mai ai ka Haku.
Duk wanda ba ya ƙaunar Ubangiji, la’ana ta zauna a kansa. Zo, ya Ubangiji!
23 Me oukou no ke aloha o ka Haku o Iesu Kristo.
Alherin Ubangiji Yesu yă kasance tare da ku.
24 O ke aloha o'u me oukou a pau iloko o Iesu Kristo. Amene.
Ina gaishe ku duka, gaisuwar ƙaunata cikin Kiristi Yesu. Amin.

< Korineto I 16 >