< I Oihanaalii 21 >
1 KU e mai la o Satana i ka Iseraela, a hoowalewale mai la ia Davida e helu aku i ka Iseraela.
Sai Shaiɗan ya tashi gāba da Isra’ila, ya zuga Dawuda ya ƙidaya Isra’ila.
2 Olelo aku la o Davida ia Ioaba a i na luna o kanaka, Ou haele, e helu i ka Iseraela, mai Beereseba a hiki i Dana: a e lawe mai i ko lakou helu ana io'u nei, i ike au.
Saboda haka Dawuda ya ce wa Yowab da shugabannin mayaƙa, “Ku tafi ku ƙidaya Isra’ilawa daga Beyersheba zuwa Dan. Ku kawo mini labarin saboda in san su nawa ne.”
3 Ekemu mai la o Ioaba, E hoonui o Iehova i kona poe kanaka, a pahaneri hou aku: aka, e kuu haku, e ke alii, aole anei lakou a pau na kauwa a kuu haku? No ke aha la hoi e makemake nei kuu haku ia mea? No ke aha la oia e lilo ai i kumu e lawehala ai o ka Iseraela?
Amma Yowab ya amsa ya ce, “Ubangiji ya riɓaɓɓanya mayaƙansa fiye da sau ɗari. Ranka yă daɗe sarki, dukansu ba bayin shugabana ba ne? Me ya sa ranka yă daɗe yake so yă yi haka? Me zai sa ka kawo laifi a kan Isra’ila?”
4 Aka, ua ikaika ka olelo a ke alii maluna o Ioaba. Nolaila, hele aku la o Ioaba, a kaahele mawaena o Iseraela a pau, a hoi mai la i Ierusalema.
Amma sarki ya nace a kan maganar da ya yi wa Yowab. Sai Yowab ya tashi ya tafi cikin dukan Isra’ila, ya kewaye sa’an nan ya dawo Urushalima.
5 Haawi aku la o Ioaba i ka huina o ka helu ana i na kanaka ia Davida. A o ka helu ana i ka Iseraela a pau, he tausani tausani a me ka haneri tausani keu ka poe i unuhi i ka pahikaua: a no ka Iuda eha haneri a me kanahiku tausani kanaka ka i unuhi i ka pahikaua.
Yowab ya ba labarin yawan mayaƙan wa Dawuda. A cikin Isra’ila akwai mutum miliyon da dubu ɗari ɗaya waɗanda za su iya riƙe takobi, haɗe da dubu ɗari huɗu da saba’in a Yahuda.
6 Aka, aole ia i helu i ka Levi a me ka Beniamina, no ka mea, ua hoowahawahaia ka olelo a ke alii e Ioaba.
Amma Yowab bai haɗa da mutanen Lawi da na Benyamin a ƙidayar ba, domin bai ji daɗin umarnin sarki ba.
7 A he hewa no ia mea imua o na maka o Iehova; nolaila ia i hahau ai i ka Iseraela.
Wannan umarnin mugu ne a gaban Allah; saboda haka ya hukunta Isra’ila.
8 Olelo aku la o Davida i ke Akua, Ua hana lapuwale iho nei au i kuu hana ana ia mea: a ke noi aku nei au ia oe, e kala ae oe i ka hewa o kau kauwa; no ka mea, ua hana lapuwale loa no wau.
Sai Dawuda ya ce wa Allah, “Na yi zunubi ƙwarai ta wurin yin wannan. Yanzu, na roƙe ka, ka ɗauke laifin bawanka. Na yi wauta sosai.”
9 Olelo mai la o Iehova ia Gada i ko Davida kaula, i mai la,
Sai Ubangiji ya ce wa Gad, mai duba na Dawuda,
10 O hele e hai ia Davida, i ka i ana aku, Eia ka Iehova e olelo mai nei, Ke hoike aku nei au nou i ekolu mau mea; e koho oe i kekahi o lakou, i hana aku ai au ia ia oe.
“Tafi ka faɗa wa Dawuda, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce ina ba ka abubuwa uku. Ka zaɓi ɗaya daga cikinsu don in aikata a kanka.’”
11 A hele mai la o Gada, i mai la ia ia, Eia ka Iehova e olelo mai nei, e koho oe nou,
Saboda haka Gad ya tafi wurin Dawuda ya ce masa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ka yi zaɓi,
12 I na makahiki wi ekolu paha; a ekolu na malama paha e hee ai imua o kou poe enemi, a loaa mai oukou i ka pahikaua o kou poe enemi; a eia paha, ekolu la o ka pahikaua o Iehova, oia ke ahulau ma ka aina, a o ka anela o Iehova e luku mai ana ma na palena a pau o ka Iseraela. Nolaila hoi, e kuka iho oe i ka olelo na'u e hoihoi aku i ka mea nana au i hoouna mai.
shekara uku na yunwa, wata uku na shan ɗibga a gaban abokan gābanka, sa’ad da za su bi suna kakkashe ku, ko kuwa kwana uku na takobin Ubangiji, ranakun annoba a cikin ƙasar, mala’ikan Ubangiji zai hallaka kowane sashe na Isra’ila.’ Yanzu sai ka yanke shawara yadda zan amsa wa wanda ya aiko ni.”
13 Olelo mai la o Davida ia Gada, He pilikia nui ko'u: e aho e haule iho au ano iloko o ka lima o Iehova; no ka mea, he nui loa kona aloha: aole au make haule iloko o ka lima o kanaka.
Dawuda ya ce wa Gad, “Na shiga uku. Bari in fāɗa a hannuwan Ubangiji, gama jinƙansa yana da girma sosai; amma kada ka bari in fāɗa a hannuwan mutane.”
14 A hoouna mai la o Iehova i ke ahulau iluna o ka Iseraela; a make iho la na kanaka o ka Iseraela he kanahiku tausani.
Sai Ubangiji ya aiko da annoba a kan Isra’ila, mutane duba saba’in na Isra’ila suka mutu.
15 A hoouna mai la ke Akua i kekahi anela i Ierusalema e luku iho ia wahi: a i kona luku ana, nana mai la o Iehova, a hoololi iho la i kona manao hoino mai; a i mai la ia i ka anela nana i luku mai, U'oki, e alia kou lima ano. A ku iho la ka anela o Iehova ma kahi hehi palaoa o Orenana ka Iebusa.
Allah kuwa ya aiki mala’ika yă hallaka Urushalima. Amma yayinda mala’ikan yana gab da yin haka, sai Ubangiji ya gani ya kuma yi nadama saboda masifar, sai ya ce wa mala’ikan wanda yake hallaka mutane, “Ya isa! Janye hannunka.” Mala’ikan Ubangiji kuwa yana tsaye a masussukar Ornan mutumin Yebus.
16 Nana ae la na maka o Davida iluna, a ike aku la i ka anela o Iehova e ku ana mawaena o ka honua a o ka lani, a he pahikaua i unuhiia ma kona lima i oia'ku maluna o Ierusalema. Alaila, o Davida a me na lunakahiko i aahuia i ke kapa inoino, haule iho la lakou ilalo ke alo.
Sai Dawuda ya ɗaga ido ya ga mala’ikan Ubangiji tsaye tsakanin sama da duniya, da takobi a zāre a hannunsa ya miƙa a kan Urushalima. Sai Dawuda da dattawa, saye da rigunan makoki suka fāɗi rubda jiki.
17 Olelo aku la o Davida i ke Akua, Aole anei owau ka mea i kauoha aku e heluia'i na kanaka? Owau io no ka mea i hewa, a i hana i keia mea ino maoli. Aka, o keia poe hipa, heaha ka lakou i hana'i? Ke noi aku nei au ia oe, e Iehova kuu Akua, e kau mai i kou lima maluna iho o'u a o ka ohana a ko'u makuakane; aole maluna o kou poe kanaka, e make ai lakou.
Dawuda ya ce wa Allah, “Ba ni ba ne na umarta a ƙidaya mayaƙan? Ni ne wanda ya yi zunubin da kuma abin da ba daidai ba. Waɗannan dai tumaki ne. Me suka yi? Ya Ubangiji Allahna, bari hannunka ya fāɗi a kaina da kuma iyalina, amma kada ka bar wannan annoba ya kasance a kan mutanenka.”
18 Alaila, kauoha mai la ka anela o Iehova ia Gada, e olelo aku ia Davida, e pii aku o Davida, a e kukulu i kuahu no Iehova ma kahi hehi palaoa o Orenana ka Iebusa.
Sa’an nan mala’ikan Ubangiji ya umarci Gad yă faɗa wa Dawuda yă haura yă gina bagade wa Ubangiji a masussukar Ornan mutumin Yebus.
19 Pii aku la o Davida no ka olelo ana a Gada, ana i olelo ai ma ka inoa o Iehova.
Saboda haka Dawuda ya haura cikin biyayya ga maganar da Allah ya yi da sunan Ubangiji.
20 Haliu ae la o Orenana ihope, a ike aku la i ka anela, alaila pee iho la oia a me kana mau keikikane eha me ia. E hehi palaoa ana o Orenana.
Yayinda Ornan yake sussukar alkama, sai ya juya ya ga mala’ika;’ya’yansa maza guda huɗu da suke tare da shi suka ɓuya.
21 A i ka hele ana mai o Davida io Orenana la, nana ae la o Orenana, a ike aku la ia Davida, a hele aku la ia iwaho o kahi hehi palaoa, a kulou iho la ia imua o Davida, ilalo ke alo ma ka honua.
Sai Dawuda ya kusato, sa’ad da Ornan ya duba sai ya gan shi, ya bar masussukar ya rusuna a gaban Dawuda da fuskarsa har ƙasa.
22 Alaila, i mai la o Davida ia Orenana, E haawi mai oe i ka wahi hehi palaoa, i kukulu iho ai au ilaila i kuahu no Iehova: e haawi mai oe ia'u ia no ke kumukuai maoli: i hookiia'i ke ahulau mai na kanaka aku.
Dawuda ya ce wa Ornan, “Ka ba ni masussukarka saboda in gina bagade wa Ubangiji, don annobar da take kan mutane tă daina. Ka sayar mini ita a cikakken kuɗinta.”
23 I aku la o Orenana ia Davida, E lawe oe nou, a e hana iho kuu haku ke alii i ka mea pono imua o kona maka. Aia hoi, ke haawi aku nei au i na bipi no na mohaikuni, a me na laau kaa palaoa i wahie, a me ka palaoa i mohaiai: ke haawi aku nei au ia a pau loa.
Ornan ya ce wa Dawuda, “Ka karɓa! Bari ranka yă daɗe, sarki yă yi duk abin da ya ga ya yi masa kyau. Duba, zan ba da shanu domin hadaya ta ƙonawa, da itacen sussuka, da kuma alkama domin hadaya ta gari. Zan ba da dukan wannan.”
24 Olelo mai la o Davida ke alii ia Orenana, Aole, aka, he oiaio no, e kuai no au ia wahi no ke kumukuai maoli: no ka mea, aole au e lawe i kau no Iehova, aole hoi e kaumaha aku i na mohaikuni i kuai ole ia.
Amma Sarki Dawuda ya amsa wa Ornan ya ce, “A’a, na nace zan biya cikakken kuɗinta. Ba zan karɓi abinka kawai don Ubangiji ba, ko in miƙa hadaya ta ƙonawar da ba tă ci mini wani abu ba.”
25 A uku aku o Davida ia Orenana i eono haneri sekela gula ma ke kaupaona ana, no ia wahi.
Saboda haka Dawuda ya biya Ornan shekel ɗari shida na zinariya saboda wurin.
26 A hana iho la o Davida i kuahu no Iehova malaila, a kaumaha aku la i na mohaikuni, a me na mohai hoomalu, a kahea aku la oia ia Iehova; a maliu mai la oia ia ia mai ka lani mai i ke ahi maluna o ke kuahu mohaikuni.
Dawuda ya gina bagade wa Ubangiji a can ya kuma miƙa hadayu na ƙonawa da hadayu na salama, Ubangiji kuwa ya amsa masa ta wurin wuta daga sama a kan bagaden hadaya ta ƙonawa.
27 Kauoha mai la o Iehova i ka anela; a hoihoi ae la ia i ka pahikaua maloko o kona wahi.
Sa’an nan Ubangiji ya yi magana ga mala’ikan, ya kuma mayar da takobinsa a kube.
28 Ia manawa no, a ike aku la o Davida ua maliu mai o Iehova ia ia ma kahi hehi palaoa o Orenana ka Iebusa, alaila mohai aku la ia ma ia wahi.
A lokacin, sa’ad da Dawuda ya ga cewa Ubangiji ya amsa masa a masussukar Ornan mutumin Yebus, sai ya miƙa hadayu a can.
29 No ka mea, o ka halelewa o Iehova, a Mose i hana'i iloko o ka waoakua, a me ke kuahu mohaikuni, aia no ia i kela manawa ma kahi kiekie o Gibeona.
Tabanakul na Ubangiji da Musa ya yi a hamada, da kuma bagaden hadaya ta ƙonawa a lokacin suna a tudun Gibeyon.
30 Aka, aole i hiki ia Davida ke hele ilaila e ninau i ke Akua imua ona: no ka mea, ua makau oia i ka pahikaua o ka anela o Iehova.
Amma Dawuda bai iya zuwa gabansa don yă yi tambaya ga Allah ba, gama yana jin tsoron takobin mala’ikan Ubangiji.