< Romawa 11 >

1 Sai na ce, Allah ya ki mutanensa ne? Ba zai taba yiwuwa ba. Domin ni ma ba-Isra'ile ne, na zuriyar Ibrahim, a kabilar Bilyaminu.
Lino ndepushungeti, “Sena Lesa walataya bantu bakendi?” Sobwe, nkacela kwinshika pakwinga ne njame nde mu Islayeli, umo wa bashikulu ba Abulahamu, kayi wamukowa wa Benjamini.
2 Allah bai ki mutanen sa da ya ke da rigyasaninsu ba. Ko kun san abin da nassi ya ce game da Iliya, yadda ya kai karar Isra'ila a gaban Allah?
Lesa nkalabakana bantu bakendi abo mbwalasala kaindi. Mucinsheti mu Mabala muli maswi ayo mushinshimi Eliya ngalikudandaulila Lesa eti ababoneshe bukalu bwakendi Baislayeli? Pakwinga walambeti,
3 Ya ce, ''Ubangiji, sun kashe annabawanka, sun rushe alfarwanka kuma, Ni kadai ne na rage, ga shi suna neman su kashe ni.''
“Mwami, bantu aba balashina bashinshimi benu ne kuwisha nteme shenu. Ndashala ndenka, lino nenjame balandanga kunshina”
4 Amma wacce amsa ce Allah ya ba shi? Ya ce, ''Ina da mutane dubu bakwai da na kebe don kaina, da ba su taba rusuna wa Ba'al ba.''
Lino Lesa walamukumbula aconi? Walambeti, “Ndalibikila bantu bakwana myanda makumi asanu ne abili abo batana bapaililapo Baala, lesa wabundengamano usa.”
5 Ban da haka ma, ban da haka ma a wannan lokacin akwai sauran zabe na alheri.
Lino encocibele ne cino cindi. Kulashala Baislayeli bang'ana abo Lesa mbwalasala mu kwina moyo kwakendi.
6 Amma tun da ta wurin alheri ne, ba ga ayyuka ba. In ba haka ba, alheri ba zai zama alheri ba kenan.
Neco, na walabasala mu kwina moyo kwakendi, lino nte pacebo ca bintu mbyobalensa. Necalaba mushobo uyo kwina moyo kwakendi ne kwalabula kuba kwinamoyo kwancinencine sobwe.
7 Sai kuma me? Abin da Isra'ila ke nema, ba su samu ba, amma zababbun sun same shi, saura kuma sun taurare.
Aconi lino? Baislayeli nkabalacanapo mbyobalikuyanda. Nsombi bantu bang'anowa abo Lesa mbwalasala ebalabicana. Bashala bonse balashinka matwi ku maswi a Lesa,
8 Kamar yadda yake a rubuce, ''Allah ya ba su ruhun rashin fahimta, ga idanu amma ba za su gani ba, ga kunnuwa amma ba za su ji ba, har zuwa wannan rana.''
Mbuli Mabala ncakute kwambeti, “Lesa walabapa moyo wakuta nyumfwishisha bintu, nomba kushikila lino nkabakute kubona nambi kunyumfwa.”
9 Dauda kuma ya ce, ''bari teburinsu ya zama taru, da tarko, ya zama dutsen tuntube da abin ramako a gare su.
Lino Dafeti ukute kwambeti, “malyalya abo abe kose ne liliba lyabo, kayi bawe panshi ne kupewa cisubulo.
10 Bari idanunsu ya duhunta domin kada su gani; bayansu kuma a duke kullum.''
Menso abo apofole kwambeti bacileke kubona, kayi misana yabo ikonkomane cindi conse mu mapensho abo.”
11 Na ce, ''sun yi tuntube domin su fadi ne?'' Kada abu kamar haka ya faru. A maimakon haka, juyawa baya da suka yi ya sa, ceto ya zo ga Al'ummai, domin ya sa su kishi.
Ndepushunga, “Sena Bayuda balalisuntula ne kuwila limo kwakubula kayi kupunduka?” Sobwe. Nsombi pacebo ca bwipishi bwabo lupulusho lwalashika kuli bantu ba mishobo naimbi, kwambeti Bayuda babenshile minyono.
12 Idan yanzu juyawa baya da sun yi ya zama arziki ga duniya, rashin su kuma arziki ga Al'ummai, yaya kwatancin girmansa zai kasance in sun zo ga kammala?
Na bwipishi bwa Bayuda bwalaleta bwinishi bwingi ku bantu pacishi capanshi conse, neco kayi na kwalilwa kwabo kwalaleta bwinishi bwingi ku bantu ba mishobo naimbi. Nomba nikukabeconi Bayuda bonse beti bakapuluke bakasankana pamo ne bashoma bashobo naimbi, ekwambeti colwe nicikakonempe nditu.
13 Yanzu ina magana da ku ku da ke Al'ummai. Tunda yake ni ne manzo ga Al'ummai, ina kuma fahariya cikin hidimata.
Lino ndambilinga njamwe mobakunsa. Pacebo cakwambeti ndalatumwa ku bantu bamishobo naimbi, neco, nkute kutwanga pancito iyi.
14 Yana yiwuwa in sa ''yan'uwa na kishi, domin mu ceci wadansu su.
Kayi nkute kuyandeti ndibapeshe bufuba bantu bamushobo wakame, ne kupulushapo nabambi pali endibo.
15 Idan kinsu ya kawo sulhuntawa ga duniya, Karbarsu kuma zata zama yaya? Zata zama rai ne daga mutuwa.
Nomba na bantu bapacishi conse capanshi bakabweshiwa kayi mu bwanse ne Lesa pacebo ca kubabika pambali Bayuda, nomba nicikabe aconi nendi akabatambula kayi? Nibakabeti bantu bafwa balapunduku kubafu.
16 'ya'yan farko sunan haka ma kakkabensu yake, Idan saiwar itace na nan, haka ma rassan za su zama.
Na muntu upa Lesa cimpansha ca shinkwa cakutanguna, ekwambeti shinkwa wonse niwa Lesa. Kayi na muntu upa Lesa muyanda wa citondo ekwambeti ne misampi yonse niya Lesa.
17 Amma idan an karye wasu daga cikin rassan, idan ku rassan zaitun na ainihi ne, da aka samu daga cinkinsu, kuma idan kuna da gado tare da su, acikin saiwar itacen zaitun din.
Amwe bantu bakunsa njamwe mulyeti misampi yacitondo cama olivi camucisuwa, mwanungwako ku citondo cabyalwa camaolivi. Nomba lino mulamanta musena wa misampi isa yalatimbulwako. Pacebo ici, mulatambulungonga ngofu sha mumiyanda ya citondo cakubyala ca maolifi, okwambeti cilyeti Bayuda.
18 Kada ku yi fahariya a kan rassan. Amma idan kuka yi fahariya to ba ku bane masu karfafa saiwar amma saiwar ce ke karfafa ku.
Weco mutabanyanshanga sobwe abo balakwempulwako mbuli misampi isa. Nomba ngamulitukumuna aconi? Amwe njamwe kamusampi owa. Ntamwe mwekata miyanda sobwe, nsombi miyanda endiyo yamwikatilila.
19 Kana iya cewa, ''An karye rassan domin a same ni a ciki.''
Nomba amwe ngamwambeti, “Cakubinga misampi isa yalakwempulwa kwambeti banjikatanishepo ame.”
20 Wannan gaskiya ne! Saboda rashin bangaskiyarsu ne ya sa aka karye su daga rassan, amma ku tsaya da karfi acikin bangaskiyarku. Kada ku dauki kanku fiye da yadda ya kamata, amma ku ji tsoro.
Cakubinga, nabo balakwempulwako pakwinga nkabalashoma, nomba amwe cebo cakushoma, lino nimwikale pabusena ubo, nsombi kamutatwangilapo, lino kamubani ne buyowa.
21 Domin idan Allah bai bar ainihin rassan ba, to ba zai bar ku ba.
Lesa nkalabalekowa Bayuda abo balyeti misampi ya citondo yancinencine. Sena lino mulayeyengeti nakamuleke amwe?
22 Ku duba yadda irin ayyuka masu tsananni na Allah. Ta daya hannun kuma, tsanannin kan zoa kan Yahudawa wadanda suka fadi. Har 'ila yau jinkai Allah ya zo maku, idan kun cigaba cikin alherinsa baza a sare ku ba. Amma in kun ki za a sare ku.
Kamwinshibani kwambeti Lesa ni wankumbo, nsombi kayi nimukalu. Ku bantu abo balawa wakalala, nsombi kulinjamwe ukute inkumbo, na mupitilisha kwinsa bintu byela kuleta nkumbo shakendi. Namubula kwinseco nenjamwe nakamukwempule.
23 Hakanan, idan ba su ci gaba cikin rashin bangaskiyarsu ba, za a maida su cikin itacen. Domin Allah zai iya sake maida su.
Nomba na abo Bayuda basanduka nekutatika kushoma Klistu, nakabanungeko kucitondo. Pakwinga Lesa ukute ngofu shakubanungako kayi.
24 Idan an yanke ka daga itacen zaitun da ke na jeji, har ya yiwu an hada ka cikin itacen zaitun na ainihi, yaya kuma wadannan Yahudawa wadanda sune ainihin rassan, da za'a maido cikin zaitun da ke na ainihi?
Nomba amwe bantu ba mishobo naimbi mulyeti misampi ya citondo ca ma olivi camucisuwa, Lesa walamukwempula kucitondo calamusema, nekumununga kucitondo ca ma olivi cakubyala. Lino na cilico, sena lino ngawalilwa kunungako ku citondo cama olivi cakubyala misampi iyo yalakwempulwa? Bayuda balyeti citondo ca maolifi cakubyala, neco capuba kwambeti Lesa ainungeko misampiyo kayi.
25 Yan'uwa, ba na so ku kasance cikin duhu a game da wannan asirin, domin kada ku zama da hikima cikin tunaninku. Wannan asirin shine cewa wannan taurarewa ta faru a Isra'ila, har sai da Al'ummai suka shigo ciki.
Nomba lino mobanse bame, pali casolekwa ncondayandangeti mucinshibe, kutineti ngamulibona kuba bamano, nicakwambeti kuyuma myoyo kwa Baislayeli nteti kukapitilile nsombi nikukapwe mpaka cindi cibelengelo ca bakunsa beti bakenshibe Lesa cikakwane.
26 Ta haka dukan Isra'ila za su tsira, kamar yadda yake a rubuce: ''Daga cikin Sihiyona mai Kubutarwa zai fito; Zai kawar da kazanta daga cikin Yakubu.
Popelapo bonse Baislayeli nibakapuluke. Mbuli mabala ncalambangeti, “Mupulushi nakafumine ku Siyoni, nakafunye bwipishi bonse bwa bashikulu bendi Yakobo bonse.
27 Wannan zai zama alkawarina da su, sa'adda na kawar da zunubansu.''
Ninkapangane nabo cipangano copeleci ndakabafunyinapo bwipishi bwabo.”
28 A wani bangaren kuma game da bishara, su makiya ne amamadinku, ta wani fannin kuma bisa ga zabin Allah su kaunattatu ne saboda ubanni.
Pacebo cakukana Mulumbe Waina, Bayuda balaba balwani ba Lesa, kwambeti amwe bantu bamishobo naimbi mucaninepo bwinishi. Nsombi na Lesa walabasala, nabo nibansebendi basunika pacebo ca bamashali babo bakaindi.
29 Domin baye-baye da kiran Allah basa canzawa.
Pakwinga Lesa nkakute kushinta mano na lakuwu muntu ne kumupa colwe.
30 Domin ku ma da ba ku yin biyayya ga Allah, amma yanzu kun sami jinkai saboda rashin biyayyarsu.
Kaindi amwe bamishobo naimbi nkamwali kumunyumfwila Lesa, nsombi lino Lesa lamwinshilinga inkumbo pacebo ca kutanyumfwa kwa Bayuda.
31 Ta wannan hanyar dai, wadannan Yahudawan sun zama marasa biyayya. Sakamakon haka shine ta wurin jinkan da aka nuna maku, suma su samu jikai yanzu.
Weco naboyo Bayuda nkabalanyumfwilinga Lesa pacino cindi, nsombi nipacebo cakwambeti naboyo bakatambule nkumbo sha Lesa pacindi cayandika, nkumbo nshomulatambulu.
32 Domin Allah ya rufe kowa ga rashin biyayya, domin ya nuna jinkai ga kowa. (eleēsē g1653)
Pakwinga Lesa walasandula bantu bonse kuba basha cebo ca kutanyumfwa, kwambeti nendi abanyumfwile nkumbo bonse. (eleēsē g1653)
33 Ina misalin zurfin wadata da kuma hikima da sani na Allah! Hukunce-hukuncensa sun fi gaban a bincika, hanyoyinsa kuma sun fi gaban ganewa!
Buboni bwa lesa nibunene cikamba. Mano akendi nkakumu ne lwishibo lwakendi nkalwishibiki. Nomba niyani welela kunyumfwishisha kombolosha kwakendi? Kayi niyani welela kwishiba nshila shakendi?
34 Don wanene ya san tunanin Ubangiji? Wanene kuma ya zama mai bashi shawara?
Mbuli Mabala ncakute kwambeti, “Niyani welela kwinshiba miyeyo ya Lesa, niyani welela kumupa mano?”
35 Ko kuma, wanene ya fara ba Allah wani abu, domin a biya shi?''
“Nomba niyani walamupapo kantu Lesa kwambeti nendi amubweshele kantu ako?”
36 Daga wurinsa ne, ta wurinsa ne kuma, a gare shi ne kuma dukan abu suka fito. A gare shi daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Pakwinga endiye walabilenga byonse, kayi byonse nibiyumi kupitila mungofu shakendi, Kayi mpobili cebo ca endiye. Bulemeneno bube bwakendi cindi conse. Amen. (aiōn g165)

< Romawa 11 >