< Romawa 9 >

1 Gaskiya ne nake gaskiya nake fada cikin Almasihu. Ba karya nake yi ba. Lamirina, na shaida a cikin Ruhu Mai Tsarki.
Enaika echimali mu Kristo. Nitakwaika lulimi, no mutima gwani ogumbambalila amwi nanye mu Mwoyo Mwelu,
2 cewa ina da matukar bakin-ciki da takaici marar karewa a zuciyata.
ati bhulio obhusulumbae bwafu no bhunyoke bhunu bhutakuwamo mu Mwoyo gwani.
3 Dama ace, a la'anta ni, in rabu da Almasihu saboda 'yan'uwana, wato dangina da suke zuriyata bisa ga jiki.
Ati anye nakendele omwene nifumilisibhwe no kutaganywa koleleki nibhe kula na Kristo ingulu ya bhaili bhanu, bhaliya abho luganda lwani mu mubhili.
4 Sune Isra'ilawa, sun sami karbuwa, da daukaka, da baiwar shari'a, da yi wa Allah sujada, da alkawarai.
Bhenene ni Bhaisraeli. bhanu bhali no kukoleka bhana, bha likusho lya malagano, ne bhiyanwa bhye bhilagilo, okumulamya Nyamuanga ne emilago.
5 Dukkan ubanni nasu ne daga cikinsu Almasihu ya fito bisa ga jiki- wanda shi ke Allah bisa kowa. Yabo ya tabbata a gare shi har abada. Amin. (aiōn g165)
Bhenene ni bhanu bhanu bhatangatile bhanu Kristo ejile mu chibhalo no kufwala omubhili gunu- gunu omwene ni Nyamuanga wa bhona. Mwene asimwe kajanende. Amina. (aiōn g165)
6 Amma ba wai alkawarin Allah ya kasa ba ne, ba dukkan Isra'ilawa ne suke Isra'ilawa na gaskiya ba.
Mbe nawe atali ati emilago ja Nyamuanga jasingilwe okukumila. Kulwo kubha atali ati bhuli munu unu ali Israeli ni Mwiisraeli koto.
7 Haka nan, ba dukkan zuriyar Ibrahim ne 'ya'yansa ba. Amma ''ta wurin Ishiyaku ne za'a kira zuriyarka.''
Atali nolwo mu lwibhulo lwa Abrahamu ati ni bhana bhae koto. Mbe nawe, “ni kulabha ku lwibhulo lwa Isaka wae olubhilikilwa.”
8 Yana nuna mana cewa ba 'ya'yan jiki su ne 'ya'yan Allah ba. Amma 'ya'yan alkawari ne ake kirga su, kuma aka kebe su.
Jinu na ati, abhana bho mubhili bhatali bhana bha Nyamuanga. Mbe nawe abhana bho mulago abhalolelelwa kuti ni lwibhulo.
9 Wanna ce kalmar alkawari, ''badi warhaka zan dawo, Saratu kuwa zata sami da.''
Kulwo kubha gunu nigwo omusango gwo mulago: “Mu mwanya kuti gunu enija, na Sara kajo kuyanwa omwana.”
10 Amma ba wannan kadai ba, bayan Rifkatu ta dauki ciki daga gun mijinta, ubammu Ishiyaku.
Litali linu-ela, nawe okumala Rebheka nabhona inda ku munu umwi, Isaka Lata weswe-
11 Yaran nan kafin ma a haife su, balle ma a ce sun yi wani abu mai kyau ko laifi, saboda zaben da Allah yayi, bai danganta da abin da suka yi ba, ko don aiki ba, amma don shine mai kira—
ati abhana bhaliga bhachali lwibhulo na aliga achali kukola musango gwona gwona gunu guli mukonde amwi mubhibhi, koleleki ati okwenda kwa Nyamuanga okulubhana no bhusosi limelegulu, nolwo atali kulwe bhikolwa, mbe nawe ni kwa insonga ya uliya unu kabhilikila.
12 kamar yadda Ya ce, mata, “babban zaya yiwa karamin bauta,'' haka nassi yace,
Jaikilwe ku mwene, “Omukulu alimukolela omutoto.”
13 ''Kamar yadda aka rubuta: “Yakubu na ke kauna, amma Isuwa na ki shi.”
Lwa kutyo jeishe nijandikwa: “Yakobho namwendele, mbe nawe Esau namubhiililiywe.”
14 To me zamu ce kenan? Allah ya yi rashin adalci kenan? Ko kadan.
Mbe lindi chije chaikeki? Angu bhulio obhunyamuke ku Nyamuanga? Uli nakatyali.
15 Gama ya ce wa Musa, ''Ina nuna jinkai ga wanda zan yi wa jinkai, zan ji tausayi ga wanda zan tausaya masa.''
Kulwo kubha kaika ku. Musa, “Enibha ne chigongo kuyo unu enifwilwa chigongo, na enibha no bhusasisi. kuyo enisasila.”
16 Saboda haka, ba don wanda ke da aniya ba ne, ko kuwa wanda yake kokari ba, amma saboda Allah mai nuna jinkai.
Kulwejo woli, atali kunsonga yo mwene unu Kenda, nolwo atali kunsonga yo mwene unu kabhilima, mbe nawe kunsonga ya Nyamuanga unu kelesha echigongo
17 Gama nassi ya ce da Fir'auna, '' Saboda wannan dalilin ne, na tada kai, don in nuna ikona mai karfi a kanka, don sunana ya yadu ga dukkan duniya.''
Kulwo kubha amaandiko agaika ku Farao, “ku nsonga inu abhwelu nakwauye, koleleki ati neleshe amanaga gani kwae, kunsonga ati lisina lyani likumusibhwe mu chalo chona.”
18 Ta haka Allah ya nuna jinkansa ga wanda ya so, ya taurarar da zuciyar wanda ya ga dama.
Kwibhyo woli, Nyamuanga kabhaga ane chigongo ku wona wona unu Kenda, na ku unu kamwenda, kamukola kubha mutamu-tamu.
19 Za kuce mani, to don me, ''Yake kama mu da llaifi? Wa ya taba yin jayayya da nufinsa?''
Okumala oujo okwaika kwanye, “Kulwaki uchali niwelesha obhunyamuke? Ni uya unu eile okwikomesha mu kwenda kwae?”
20 In ma mun duba, kai mutum wanene kai da zaka ja da Allah? Ko abin da aka gina zai ce wa magininsa, ''Don me yasa ka ginani haka?''
Mu bhutasikene bhwae, omwana munu, awe nawega unu ousubhya mu bhutasikene na Nyamuanga? Bhulio obhutulikano bhwona bhwona mu chinu chinu chimogelwe okwaika ku mumogi, “Kulwaki wankolele kutya anye?”
21 Ko maginin ba shi da iko akan yimbu daya da zai gina tukunya mai daraja, wata kuma tukunyar don kowanne irin aiki?
Angu omumogi one kabhaga ne chimali ingulu ya limoga okukolwa echinu kwo kuchikolela okulubhana na litole lilya lilya, ne chinu chinu kwo kuchikolela bhuli lusiku?
22 In ace Allah, dake niyyar nuna fushinsa da ikonsa, ya sanu, sai ya jure da matukar hakuri mai yawa da tukwanen fushi da ya shirya don hallakarwar fa?
Kutiki alabha Nyamuanga, unu ali mu bhwangu bhwo kwelesha lisungu lyae no kukola amanaga gae gamenyekane, ekomesishe kwo kwigumilisha kutyo bhiile ku bhinu bhya lisungu kubhinu bhaliga bhilabhile kwo kusimagisha?
23 To ko ma ya yi haka don ya nuna yalwar daukakarsa da take dauke da alheri, wanda ya shirya don daukakarsa tun farko?
Kutiki alabha akolele kutya koleleki ati eleshe obhwafu bhwa likusho lyae ingulu ye bhinu bhye chigongo, lwa kutyo aliya elabhile ingulu ya likusho?
24 Zai yiwu ma ya yi haka ne domin mu, mu da ya kira, ba ma daga cikin Yahudawa kadai ba, amma har ma daga cikin al'ummai?
Kutiki alabha akolele gunu one kweswe, unu one achibhilikie, atali ati okusoka mu Bhayaudi, nawe one okusoka ku bhanu bha Maanga?
25 Kamar yadda ya ce a cikin littafin Yusha'u: ''zan kira wadanda ba mutanena ba mutanena, da kuma kaunatattunta wadanda ba kaunatattu ba.
Lwakutyo Kaila one mu Hosea: “Enibhabhilikila abhanu bhani bhanu bhaliga bhatali bhanu bhani, no mwendwa wae unu aliga atakwendibhwa.
26 Zai zama kuma a inda aka ce da su, “ku ba mutanena bane, za a kisa su 'ya'yan Allah mai rai.”'
Na ejibha ati aliya anu jaikilwe ku bhene, 'emwe mutali bhanu bhani,' Aliya bhalibhilikilwa 'Bhana bha Nyamuanga unu alamile.'”
27 Ishaya ya yi kira game da Isra'ila, ''in a ce yawan 'ya'yan Isra'ila zasu zama kamar yashi a bakin teku, ragowarsu ne kawai za su sami ceto.
Isaya kalila okulubhana na Abhaisraeli, “Nolwo obhukumi bhwa bhana bha Israeli bhwakabhee lwo musenyi gwa ku mwalo, one obhubha bhuli bhusago bhunu obhukisibhwa.
28 Ubangiji zai tabbatar da cikar kalmarsa a duniya, ba kuwa da dadewa ba.
Kulwo kubha Latabhugenyi aligugega omusago gwae ingulu ye chalo, bhwangu na kwo kukumisha.
29 Yadda Ishaya ya rubuta ada, ''In da ba Ubangiji mai runduna bai bar mana zuriya ba, da zamu zama kamar Saduma, da kuma an maida mu kamar Gomarata.
Na lwakutyo Isaya aikile mu bhambilo, “Latabhugenyi we bhise atachisigie inyuma olwibhulo ingulu yeswe, chakabhae lwa Sodoma, na cha kakolelwe lwa Gomola.
30 To me za mu ce kenan? Ko al'ummai, da ba sa neman adalci, sun samu adalci ta wurin bangaskiya.
Mbe echaikaki woli? Ati abhanu bha Maanga bhanu bhaliga bhatakuyeja bhulengelesi, bhabhwene obhulengelesi, obhulengelesi mu kwikilisha.
31 Amma Isra'ila, wadanda suka nemi adalcinsu ta wurin shari'a, ba su kai ga gaci ba.
Nawe omuisraeli, unu ayenjaga ebhilagilo mu bhulengelesi, ataikingiye.
32 To don me? don ba su neme shi da bangaskiya ba, amma ta ayyuka. Sun yi tuntube a kan dutse da zai sa laifi.
Kulwaki jitali kutyo? Kunsonga bhataiyenjele mu kwikilisha, nawe kwe ebhikolwa bhekujuye ingulu ya libhui elyo kwikujula,
33 Kamar yadda aka rubuta, “Ga, shi na ajiye dutse a kan Sihiyona dutsen tuntube mai sa laifi. Ga wanda ya bada gaskiya gare shi ba zai ji kunya ba.”
Lwa kutyo jaliga jamalile okwandikwa, “Lola, nimamishe libhui elyo kwikujula mu Sayuni na litale elyo kuyabhya. Mwenene unu kekilisha mu lunu ataliswala.”

< Romawa 9 >