< Romawa 6 >
1 Me kuwa zamu ce yanzu? Sai mu ci gaba da yin zunubi domin Alheri ya yawaita?
Imo ei ti rang ani zoi? Pathien moroina apung uol theina rangin nunsie ei la tho tit rang mini?
2 Ba zai taba faruwa ba. 'Yaya za'ace mu da muka mutu cikin zunubi mu ci gaba da rayuwa cikin sa?
Nitet mak! Ei ni nunsiea thisai ngei hin i-angin mo nunsiea ei la om tit thei ranga?
3 Ba ku san cewa duk wadanda aka yi masu baftisma cikin Almasihu Yesu an yi masu baftisma har ya zuwa mutuwarsa ne ba?
Khrista Jisua han baptis chang murdi ngei chu a thina han baptis in ei omsa ti nin riet loi mini?
4 An kuwa binne mu tare da shi, ta wurin baftisma cikin mutuwarsa. Haka kuma ya kasance ne domin kamar yadda Almasihu ya tashi daga matattu cikin daukakar Uba. Sakamakon haka muma zamu yi tafiya cikin sabuwar rayuwa.
A thina han baptis changin, ama leh phûmin ei omsa zoi, Pa'n roiinpuitakin thina renga Khrista a kaithoi anghan ei ni khom ringna thara ei lêng theina rangin.
5 Domin kuwa idan muna tare dashi cikin kamannin mutuwarsa zamu kuwa zauna tare dashi har ga kamannin tashinsa.
A thi anghan ei ni khom ama leh inzomin ei thia ma anghan ama leh inzomin kaithoiin om sâng ei tih.
6 Mun kuma san cewa, an giciye wannan tsohon mutunmin nan namu tare dashi, domin a hallaka jikin zunubi. wanna kuwa ya kasance ne domin kada mu ci gaba da bautar zunubi.
Nunsie suoka ei om khâi loina rangin nunsie pêl taksa hih that rangin ei miriem muruo hah Khrista leh khros chunga jêmdelin aom zoi ti ei riet.
7 Duk kuma wanda ya mutu an ambace shi a matayin adali akan zunubi.
Tukhom a thiin chu nunsie sinthotheina renga a jôk ani.
8 Amma idan muka mutu tare da Almasihu, mun bada gaskiya zamu yi rayuwa tare dashi.
Hanchu, Khrista kôma ei thisân chu a kôma ringsa nôk ei tih, ti ei iem ani.
9 Muna da sanen cewa an tada Almasihu daga matattu, don haka kuwa ba matacce yake ba. Mutuwa kuma bata da iko a kansa.
Khrista hah thina renga kaithoiin a oma, thi nôk tet khâi no nih ti ei riet, thina han a chunga racham nei khâi mak.
10 Game da mutuwar da yayi ga zunubi yayi sau daya kuma domin dukka. Rayuwar da yake yi kuma yana yi wa Allah ne.
Hanchu a thi sikin nunsie han a chunga racham nei khâi maka, male atûn chu a ringna ha Pathien leh inzomin aom zoi.
11 Don haka ku ma sai ku dauki kanku a matsayin matattu ga zunubi amma rayayyu ga Allah cikin Almasihu Yesu.
Ha anghan, nangni khom nunsie tieng athi saiin inbe ungla, Khrista Jisua han Pathien tieng a ringin inbe roi.
12 Sabili da haka kada ku bar zunubi yayi mulki a cikin jikinku, har ku yi biyayya ga sha'awarsa.
Masika han, nin taksa mulungbôk jôm rangin nin takpum athithei han nunsie hah minlal khâi no rese.
13 Kada ku mika gabobin jikinku ga zunubi a matsayin kayan aikin rashin adalci. Amma ku mika kanku ga Allah rayayyu daga mutuwa. Ku kuma mika gabobin jikinku ga Allah a matsayin kayan aiki na adalci.
Nin takpum abâkngei khom dikloina mangruo rangin nunsie thona rangin phal no roi. Manêkin thina renga a ring nôk anghan Pathien kôm inpêk ungla, nin takpum abâkngei hah dikna mangruo rangin Pathien kôm pêk rangin phal let roi.
14 kada ku ba zunubi dama yayi mulki a kanku, domin ba karkashin doka kuke ba, amma karkashin alheri kuke.
Nunsie han nin chunga racham nei khâi no nih, balam nuoia om loiin Pathien moroina nuoia nin om zoi sikin.
15 To sai me? Sai mu yi zunubi wai don ba a karkashin doka muke ba amma alheri. ba zai taba faruwa ba.
Inmo a ni rang ani zoi? balam nuoia om loiin Pathien moroina nuoia ei om zoi sikin nunsie ei la tho tit rang mini? Nitet mak.
16 Ba ku san cewa duk ga wanda kuka mika kanku a matsayin bayi, a gareshi ku bayi ne ba? Wannan fa gaskiya ne, ko dai ku bayi ne ga zunubi wanda kaiwa ga mutuwa ko kuma bayi ga biyayya wanda ke kaiwa ga adalci.
Tu kôma khom nirese an chong jôm ranga an suoka nin inpêklûta thina rang raka nunsie suok mini, dikna ranga chong jômna suok mini khom nirese a chong nin jômpu suok chu nin ni ti nin riet minthâr ani, Pathien kôm dik intumna han a minlangsuok ani.
17 Amma godiya ta tabbata ga Allah! domin da ku bayin zunubi ne, amma kun yi biyayya daga zuciyarku irin salon koyarwar da aka baku.
Hannirese, Pathien chu minpâkin om rese, voikhat nunsie suok lei ni ta khom ungla, minchuna chongdik nin man, nin mulungrîl murdia nin jôm sikin.
18 An 'yantar daku daga bautar zunubi, an kuma maishe ku bayin adalci.
Hanchu, nunsie suok renga chu mojôkin nin oma, dikna suokngei nin hongni zoi.
19 Ina magana da ku kamar mutum, domin kasawarku ta nama da jini. Kamar yadda kuka mika gabobin jikinku ga kazamta da miyagun ayyuka, haka ma yanzu ku mika gabobin jikinku a matsayin bayi na adalci.
(Nin riet theina rangin anîngtina chong ei mang ngâi lamin ki ril ani) nin takpum abâkngei hah inthiengloina le dikloina suoka siet rangin nin lei phal ngâi anga han, atûn chu dikna suoka inthienga ring rangin hong pêk phar roi.
20 Domin a lokacin da kuke bayin zunubi, ku yantattu ne ga adalci.
Nunsie suok nin ni lâihan chu dikna renga nin inkêm ani.
21 A wannan lokacin wanne amfani kuka samu na ayyukan da yanzu kuke jin kunyarsu? Domin kuwa sakamakon wadannan ayyuka shine mutuwa.
Atûna nin inzakpui tak nin lei sin ngâi hah nin inlâp pui mo? ha ngei murdi mongna hah chu thina kêng ani.
22 Amma yanzu da da aka yantar daku daga zunubi aka mai da ku bayin Allah, amfaninsa ku kuwa shine tsarkakewarku. Sakamakon kuwa shine rai na har abada. (aiōnios )
Atûn chu nunsie suok renga mojôka omin Pathien suokngei nin hong ni zoi. Hanchu a kôma ringna akipphar le ânthieng kumtuong ringna hah nin hong nei zoi. (aiōnios )
23 Don kuwa sakamakon zunubi mutuwa ne. Amma kyautar Allah itace rai madauwami cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōnios )
Asikchu nunsie sin mara chu thina ania, Pathien manboipêk rêk chu ei Pumapa Jisua Khrista leh inzomin kumtuonga ringna ani. (aiōnios )