< Romawa 3 >

1 To ina fifikon da bayahude yake dashi? Kuma ina ribar kaciya?
Sena mulayeyengeti Bayuda bapita bantu ba mishobo naimbi? Ninga kupalulwa kukute pindu cini?
2 Akwai muhimmancinsu ta kowacce hanya. Tun farko dai, yahudawa ne aka dankawa wahayi daga Allah.
Pali bwinishi bunene pakuba Muyuda, pakwinga pakutanguna Lesa walapa Bayuda maswi akendi kwambeti basungenga.
3 Idan wasu yahudawa basu bada gaskiya ba fa? Rashin bangaskiyarsu zai hana amincin Allah aiki?
Nomba nabambi pakati pabo nkabalashomeka, sena kubula lushomo kwabo ngakupesheti Lesa abule kushomeka?
4 Bazai taba zama haka ba. Maimakon haka, bari Allah ya zama mai gaskiya, ko da kowanne mutum makaryaci ne. Kamar yadda aka rubuta, “Domin a nuna kai mai adalci cikin maganganunka, kuma kayi nasara a lokacin da aka kawo ka gaban shari'a.”
Sobwe, ico nkacela kwinshika! Lesa abe wakubinga, necikabeti bantu bonse nibandemishibili. Mbuli Mabala ncakute kwambeti, “Amwe Lesa, lekani bantu bonse benshibeti mukute kwamba cakubinga, Kayi cindi conse mukute kucaniketi muliya kampenda pakukombolosha.”
5 Amma idan rashin adalcinmu ya nuna adalcin Allah, to me zamu ce? Allah ba marar adalci ba ne, wanda ke aiwatar da fushinsa, ko kuwa? Ina magana bisa ga tunanin mutuntaka.
Lino na kwipa kwetu kulaleshengeti Lesa walulama, ngatwambeconi? Sena ngatwambeti Lesa nkalulama pakutupa cisubulo? Ndambanga mbuli bantu nabambi ncobakute kwamba.
6 Bazai taba zama haka ba. Domin idan haka ne ta yaya Allah zai shar'anta duniya?
Sobwe, Lesa nalabula kuba walulama, sena nalakombolosheconi bantu bonse bapacishi capanshi?
7 Amma idan gaskiyar Allah ta wurin karyata ta habaka yabonsa, To me yasa ake shar'anta ni a matsayin mai zunubi?
Nabambi ngabambeti, “Nakubepa kwakame kulaleshenga patuba kushomeka kwa Lesa ne kukonempesha bulemeneno bwakendi, nomba ngaung'ombolosheconi eti nkute bwipishi?”
8 To me zai hana ace kamar yadda ake fadin zancen karya a kanmu, wasu kuma sun dauka cewa mun fadi hakan, “Bari muyi mugunta, domin nagarta tazo?” Hukuncin su halal ne.
Lino nicani ncotwelela kwambileti “katwinsani byaipa kwambeti byaina biboneke?” Cakubinga bantu nabambi balatutukananga pakwambeti, tulamba makani awa. Bantu aba Lesa nakabape cisubulo celela.
9 To me kenan? Zamu ba kanmu hujja ne? ko kadan. Domin mun riga munyi zargin yahudawa da hellinawa, da cewar dukkansu, suna karkashin zunubi.
Nomba lino sena afwe Bayuda twapita bantu ba mishobo naimbi? Sobwe! Tulapandululu kendi kwambeti bonse balepisha, Bayuda pamo ne bantu ba mishobo naimbi.
10 Kamar yadda aka rubuta, babu wani mai adalci, babu ko daya.
Pakwinga Mabala akute kwambeti, “Paliya muntu walulama, sobwe naba umo kuliya.
11 Babu wani mai fahimta. Babu wani mai neman Allah.
Kuliya muntu ukute kunyumfwishisha, kuliyawa muntu lalangaulunga Lesa.
12 Dukansu sun kauce hanya, dukansu gaba daya sun zama marasa amfani. Babu mai aikin nagarta, a'a, babu ko da guda daya.
Bantu bonse basula Lesa, kayi bonse basendama, paliya shikwinsa byaina, sobwe kuliya naba umo.
13 Makogwaronsu a bude yake kamar kabari. Harsunansu na dauke da cuta. Dafin macizai na karkashin lebunansu.
Kwamba kwabo nikwakubepa, kayi kukute kushinisha. Milaka yabo ikute kwamba byakubepa kayi mumilomo yabo mukute kufuma maswi aipa aipa eti mata anjoka.
14 Bakunansu cike suke da la'ana da daci.
Mumilomo mwabo mwesula mashingo, mukute kufuma maswi aipa.
15 Sawayensu na saurin zuwa zubar da jini.
Nibantu bakute kufwambana kulinga ne kushina banabo.
16 Tafarkinsu wahala ce da lalacewa.
Bakute kononga ne kupensha bantu kulikonse nkobalayi,
17 Wadannan mutane basu san hanyar salama ba.
kayi nkabacinshi kwikala mulumuno.
18 Babu tsoron Allah a idanunsu.”
Nkabakute kutina Lesa nambi pang'ana sobwe.”
19 To mun san dai duk abin da shari'a tace, shari'a na magana ne da wadanda ke karkashinta, domin a rufe kowanne baki, domin dukan duniya ta bada amsa a gaban Allah.
“Lino tucinshi kwambeti byonse byambwa mu Milawo ya Lesa, bikute kwamba pali abo balakonkelenga Milawo kwambeti bantu bonse pa cishi capanshi bakabule pakuyubila milandu Lesa njeshakabape.
20 Domin a gabansa babu wanda zai barata ta wurin ayukan shari'a. Domin ta wurin shari'a ne sanin zunubi yazo.
Pakwinga kuliyawa muntu Lesa ngwakute kubona walulama pacebo ca kukonkela Milawo. Mulawo ukute kutulesheti bantu bonse balepisha.”
21 Amma yanzu ba tare da shari'a ba an bayyana sanin adalcin Allah, wanda shari'a da annabawa suke shaidawa.
Nomba lino nshila ilaboneke yakucaninamo bululami pamenso a Lesa, nteyo yakukonkela Milawo sobwe. Milawo iyo niya Mose ne bashinshimi bakute kuyinshila bukamboni.
22 Wato, adalcin Allah ta wurin bangaskiya cikin Yesu Almasihu ga dukkan wadanda ke bada gaskiya. Domin babu bambanci:
Nshila bantu njobakute kucaninamo bululami pamenso a Lesa nikushoma Yesu Klistu. Lesa eukute kululamika bantu bashoma Yesu Klistu, pakwinga kuliya bupusano pakati pa bantu bonse.
23 Domin duk sun yi zunubi sun kuma kasa kaiwa ga darajar Allah,
Bantu bonse balepisha, kayi balalilwa kushika ku bulemeneno bwa Lesa.
24 Da alherinsa an baratar da mu ta wurin fansar dake cikin Yesu Almasihu.
Nsombi kwinamoyo kwakendi Lesa kwabulyo, bantu balulamikwa kupitila muli Klistu Yesu uyo walabalubula.
25 Amma Allah ya bayar da Yesu Almasihu wanda yake hadayar fansa ta wurin bangaskiya cikin jininsa. Ya mika Almasihu a matsayin tabbacin hukuncinsa, sabo da kuma ketarewar zunubanmu na baya
Lesa walamubengeti abe mulumbo kwambeti lufu lwakendi, lulesheti Lesa walulama uliyawa kubapa cisubulo abo balepisha mucindi cakunyuma
26 cikin hakurinsa. Duk wannan ya faru ne domin a bayyana adalcinsa cikin wannan zamani, domin ya tabbatar da kansa mai hukunci, kuma ya nuna shine mai baratar da kowa saboda bangaskiya cikin Yesu.
pacebo cakuba ne moyonteka. Nomba pacindi cino Lesa walabenga Yesu kwambeti aboneshe kululama kwakendi, ne kwambeti benshibeti nendi walulama, kayi uliyense washoma Yesu ukute kuba walulama pamenso a Lesa.
27 To ina fahariya? An fitar da ita. A kan wane dalilin? Don ayyuka? A'a, amma ta dalilin bangaskiya.
Nomba sena lino muntu ngolitukumuna? Sobwe, nkela kulitukumuna. Pacebo cini? Sena nipakukonkela Milawo? Sobwe, nsombi kushoma.
28 Domin wannan muka kammala cewar ana baratar da mutum ta wurin bangaskiya ba tare da ayyukan shari'a ba.
Neco lino tulabono kwambeti muntu ukute kuba walulama pamenso a Lesa na lashomo, nteko kukonkela Milawo sobwe.
29 Ko kuwa Allah Allahn yahudawa ne kadai? Shi ba Allahn al'ummai bane? I, na al'ummai ne kuma.
Sena Lesa ni Lesa wa Bayuda bonka? Sena ntendiye kayi Lesa wa bantu ba mishobo naimbi? Cakubinga endiye Lesa wa bantu ba mishobo naimbi.
30 Idan dai lallai Allah daya ne, zai baratar da mai kaciya ta wurin bangaskiya, da marar kaciya kuma ta wurin bangaskiya.
Lesa ni umo, neco endiye ukute kululamika Bayuda kupitila mulushomo kayi nabo bantu bakunsa bakute kuba balulama kupitila mulushomo.
31 Mun kawar da shari'a kenan ta wurin bangaskiya? ba zai taba kasancewa haka ba. Maimako ma, muna inganta shari'a kenan.
Sena ici cilambangeti Milawo iliyawa ncito pakwambeti nikupitila mulushomo? Sobwe! Empotulaiyumishinga Milawo.

< Romawa 3 >