< Romawa 10 >

1 'Yan'uwana, muradin zuciyata da dukkan addu'oi na ga Allah dominsu shine don su sami ceton.
Браћо! Жеља је мог срца и молитва к Богу за спасење Израиља.
2 Domin na shaida game da su cewa suna da kwazo game da Allah, amma ba a kan sani ba.
Јер им сведочим да имају ревност за Бога, али не по разуму.
3 Don, ba su da sani akan adalcin Allah, suna kokarin tabbatar da adalcin kansu. Ba su bada kan su ga adalcin Allah ba.
Јер не познајући правде Божије и гледајући да своју правду утврде не покоравају се правди Божијој.
4 Gama Almasihu shi ne cikar doka zuwa ga adalci ga dukkan wadanda suka gaskata.
Јер је Христос свршетак закона: који Га год верује оправдан је.
5 Musa kam ya rubuta game da adalci da zai samu ta shari'a: ''mutumin da ya aikata adalcin shari'a, zai rayu ta wurin wannan adalcin.''
Јер Мојсије пише за правду која је од закона: Који човек тако чини живеће у том.
6 Amma adalcin da ya zo ta wurin bangaskiya yace, ''Kada ku ce a zuciyarku, wa zai hau zuwa sama?''(don ya sauko da Almasihu kasa).
А правда која је од вере овако говори: Да не кажеш у срцу свом: Ко ће изићи на небо? То јест да сведе Христа;
7 Kada ku ce, ''Wa zai gangara zuwa kasa?'' (Wato wa zai fito da Almasihu daga cikin matattu). (Abyssos g12)
Или: Ко ће сићи у бездан? То јест да изведе Христа из мртвих. (Abyssos g12)
8 Amma me yake cewa? “kalmar tana kusa da kai a cikin bakinka da kuma cikin zuciyarka.” Wato kalmar bangaskiya, wadda muke shaidawa.
Али шта говори писмо? Близу ти је реч у устима твојим и у срцу твом, то јест реч вере коју проповедамо.
9 Don idan da bakinka, ka shaida Yesu Ubangiji ne, kuma ka gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tashe shi daga matattu, za ka sami ceto.
Јер, ако признајеш устима својим да је Исус Господ, и верујеш у срцу свом да Га Бог подиже из мртвих, бићеш спасен.
10 Don da zuciya ne mutum yake gaskatawa zuwa ga adalci, da kuma baki ne yake shaida zuwa ga ceto.
Јер се срцем верује за правду, а устима се признаје за спасење.
11 Don nassi na cewa, ''Duk wanda ya gaskata da shi ba zai ji kunya ba,''
Јер писмо говори: Који Га год верује неће се постидети.
12 Gama ba bambanci tsakanin Bayahude da Ba'al'ume. Gama dukkansu Ubangijinsu daya ne, Shi mayalwaci ne ga dukkan wanda ya kira shi.
Јер нема разлике међу Јеврејином и Грком: јер је Он Бог свих, и богат за све који Га призивају.
13 Duk wanda ya kira sunan Ubangiji zai sami ceto.
Јер који год призове име Господње спашће се.
14 To ta yaya zasu kira ga wanda basu gaskata ba? Kuma ta yaya zasu gaskata ga wanda ba su taba jin labarinsa ba?
Како ће, дакле, призвати кога не вероваше? А како ће веровати кога не чуше? А како ће чути без проповедника?
15 Kuma ta yaya zasu ji in ba ayi masu wa'azi ba? Kuma ta yaya zasu yi wa'azin in ba an aike su ba? - Kamar yadda yake a rubuce, “Ina misalin kyau na kafafun wadanda ke shaida labarin farin ciki na abubuwa masu kyau!”
А како ће проповедати ако не буду послани? Као што стоји написано: Како су красне ноге оних који доносе глас за мир, који доносе глас за добро!
16 Amma ba dukkansu ne suka ji bishara ba. Gama Ishaya ya ce, ''Ubangiji, wa ya gaskata da sakon?
Али сви не послушаше јеванђеље: јер Исаија говори: Господе! Ко верова нашем проповедању?
17 Saboda haka bangaskiya na zuwa ta wurin ji, jin kuwa daga maganar Almasihu.
Тако, дакле, вера бива од проповедања, а проповедање речју Божијом.
18 Amma na ce, “ko basu ji ba ne? I, tabbas'' muryarsu ta kai dukkan duniya, kuma kalmominsu sun kai har karshen duniya.''
Него, велим: зар не чуше? Још оде по свој земљи глас њихов, и по крајевима васионог света речи њихове.
19 yau, na ce, ''Ko Isra'ila basu sani ba ne?'' Da farko Musa ya ce, “Zan sa kuyi fushi da kishi da abin da ba al'umma ba. Abin da nake nufi nan shine al'ummar da basu da fahinta, zan more su, in tayar maku da hankali.''
Него велим: зар не разуме Израиљ? Први Мојсије говори: Ја ћу раздражити, не својим народом, неразумним народом расрдићу вас.
20 Amma Ishaya da karfin hali ya ce, ''Ga wadanda basu neme ni ba suka same ni. Na bayyana ga wadanda basu nemi ni ba.
А Исаија говори слободно: Нађоше ме који ме не траже; и јавих се онима који за ме не питају.
21 ''Amma ga Isra'ila kam ya ce, '' na mika hannu na ga masu rashin biyayya dukkan tsawon rana, domin su mutane ne masu taurin kai.''
А к Израиљу говори: Сав дан пружах руке своје к народу који не да да му се каже и одговара на супрот.

< Romawa 10 >